Yan bindiga
Ƴan bindiga sun sake kai hari a jihar Plateau inda suka halaka mutum tara da ƙona gidaje shida a yayin harin cikin ƙauyen Sabon Gari na ƙaramar hukumar Mangu.
Tsohon mataimakin Sufeta Janar na ƴan sanda Ambrose Aisabor ya shawarci Shugaba Tinubu da ya yi fatali da shawarar Ahmed Sani Yarima kan sulhu da ƴan bindiga.
Sheikh Gumi ya bayyana cewa, zai iya jagorantar sulhu tsakanin 'yan bindiga da gwamnati a yanzu. Ya bayyana dalilinsa na fadin hakan da yadda za a yi sulhun.
Mahaifin jaririn da ƴan bindiga suka halaka mahafiyarsa a jihar Niger ya bayyana halin da suka tsinci jaririn a ciki. Ya ce sun samu zuma lulluɓe da jikinsa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka ƴan bindiga mutum.huɗu a jihar Zamfara tare da ceto mutum 24 da aka yi garkuwa da su a wani sumame da suka kai.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Ahmed Sani Yeriman Bakura ya ce jahilci da talauci ne suka haddasa matsalar tsaron 'yan bindigan daji a arewacin Najeriya.
Wasu tsagerun yan fashi dauke da bindigogi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, da yammacin ranar Talata, 5 ga watan Yuli.
'Yan bindiga sun yi ajalin wani lauya mai suna Ahmad Muhammad Abubakar a gidansa da ke karamar hukumar Bangudu cikin jihar Zamfara da yau Laraba 5 ga watan Yuli
Mai fashin baki akan harkar tsaro, Bulama Bukarti ya soki shawarar da tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Yerima ya bayar akan sulhu da 'yan bindiga a kasar.
Yan bindiga
Samu kari