Yan bindiga
Jiragen yaƙin rundunar sojojin saman Najeriya sun yi luguden wuta kan miyagun ƴan bindiga a jihar Zamfara. Harin ya ƙona ƴan bindiga sama da 100.
Masu garkuwa sun sace malamin addinin Musulunci, Alfa Fasasi da wasu yayin raka gawa zuwa makabarta a jihar Kogi, 'yan bindigan sun shammace su ne kan hanyar Lokoja.
Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsagerun 'yan bindigan da ake zargin sun sace wasu mutane tare da hallaka wasu dama a yankin Zaria da ke Kaduna.
Miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da wani babban faston ɗariƙar Anglican a jihar Delta. Ƴan bindigan sun sace faston ne lokacin da yake tafiya tare da iyalansa.
Miyaguj ƴan ta'adda sun kai farmaki a jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da mnanoma masu tarin yawa suna tsaka da aikinsu na neman na abinci a gona.
Miyagun ƴan bindiga sun kai hari a unguwar Dankali cikin ƙaramar hukumar Zaria a jihar Kaduna inda suka halaka mutum huɗu tare da sace wasu mutum biyar.
Mataimakin shugaban jami'ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA) a jihar Katsina ya bayyana dalilin da ya sanya ƴan bindiga suka sace ɗalibai biyar na jami'ar.
Sanata a jihar Benue, Titus Zam ya bayyana damuwarsa kan sansanin 'yan gudun hijira a jihar inda ya ce a yanzu haka iyayensa su na can cikin kuncin rayuwa.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya bayyana cewa kwamishinansa da ya shaƙi iskar ƴanci ba a biya ko sisi ba kafin a sako shi daga hannun miyagu.
Yan bindiga
Samu kari