Yan bindiga
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da halaka yan bindiga 13 da ceto mutane masu yawa da aka yi garkuwa da su a jihar. Sun kwato kayayyaki masu yawa.
Yan bindiga sun aikata barna a Abuja bayan sun sace shugaban kungiyar dillalan jaridu ta birnin tarayya Abuja. Miyagun yan bindigan sun bukaci a ba su N15m.
Rundunar sojin kasan Najeriya ta ce ta samu nasarar fatattakar wasu 'yan bindiga daga dajin karamar hukumar Igabi, jihar Kaduna, ta kwato makamai da babura.
Yan bindiga sun shiga garin Zurmi, hedkwatar ƙaramar hukumar Zurmi a jihar Zamfara, ana fargabar sun sace mutane 10 ciki har da mai jego da jaririnta.
Ministan ma'adanai, Dele Alake, ya bayyana cewa manyan yan Najeriyan ke daukar nauyin hakar ma'adanai ba bisa ƙa'ida ba da ta'addanci da yan bindiga.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi wa ayarin wasu motoci kwanton bauna a jihar Rivers. A yayin harin yan bindigan sun halaka sojoji hudu da direbobi biyu.
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 12 a kauyen Gbaupe da ke ƙarƙashin birnin tarayya Abuja ranar Lahadi, sun kuma kashe jami'in yan banga ɗaya.
Karamin ministan tsaro Bello Muhammad Matawalle, ya yaba wa dakarun sojoji bayan sun yi ajalin yan bindiga a kusa da Tungar Mangwaro cikin jihar Neja.
An kai hari a Gidan Shaho washegari aka koma kauyen Nasarawar Zurmi inda aka yi asarar mutane, rayuka, dukiya da abinci. Yanzu Mutane sun tsere da suka koma Zamfara
Yan bindiga
Samu kari