Yan bindiga
Ojibara na Bayagan Ile a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara, Kamilu Salami, wanda ‘yan bindiga suka sace kwanaki 25 da suka wuce, ya samu ‘yanci.
Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
'Yan bindigan da suka sace mutanen da ke kan hanyar zuwa wajen taron Mauludi sun kira waya don neman kudin fansa. Sun bukaci a ba su miliyoyin Naira.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da matafiya a jihar Plateau. Tsagerun 'yan bindigan sun sace mutanen ne da ke kan hanyar zuwa Maulidi.
Sojojin Najeriya sun cafke fitaccen jagoran ‘yan bindiga Fidelis Gayama a Benue, wanda ake zargi da garkuwa da mutane da fashi a yankin Benue zuwa Taraba.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wasu mutane.
Shugaba Bola Tinubu ya ƙaddamar da sabon tsari na yaƙi da ta’addanci, inda ya ayyana ’yan bindiga, masu garkuwa, masu karɓar kuɗin fansa a matsayin ’yan ta’adda.
Tsohon kakakin Majalisar Wakilai, Aminu Tambuwal, ya ce ‘yan ta’adda ba sa wakiltar kowace addini, illa masu aikata laifuka ne wadanda suke kashe al'umma.
Yan bindiga
Samu kari