Yan bindiga
Kakakin rundunar yan sandan Kaduna, Muhammad Jalige, ya bayyana cewa jami'ansu sun kama wani kasurgumin dan fashi inda suka kwato bindigogin AK47 guda hudu
Rsagerun 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari kan wasu al'ummomin jihar Kaduna jim kadan bayan da suka hallaka jama'a da dama a wani yankin jihar Kaduna.
Wasu mutane da ake kyuatata zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da ɗalibai hudi na makaran Poly ta jihar Kogo yayin da suke hanyar komawa gida a jihar Ondo.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace limanin cocin katolika na Jihar Benue, Rabaran Fada Mark Ojotu. Yan sanda sun tabbatar
Wasu tsagerun 'yan bindigan jeji sun kai sabon farmaki kauyukan karamar hukumar Mashegu, jihar Neja, sun halaka Magajin Garin Mulo sannan suka sace wasu uku.
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun kona gidaje mallakar Pascal Agbodike, mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar da kuma gidan wani babban basarake.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Ihiala jihar Anambra, sun kona gidan mataimakin kakakin majalisa da sarakunan gargajiya a yankin.
Hukumar 'yan sandan ƙasar nan reshen jihar Kogi ta yi rashin dakarunta biyu yayin da wasu tsageru suka yi kwantan bauna, suka farmaki tawagar yan sanda a Kogi.
Fitaccen ‘Dan bindiga Dogo Gide, ya bayyana cewa ya rike tare da aurar da wasu ‘yan matan FGC Yauri ne saboda gwamnati ta ci amanarsa bayan sun yi yarjejeniya.
Yan bindiga
Samu kari