Aiki a Najeriya
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya bayar da umarnin a saki naira biliyan 2.1 don raba wa ma'aikata da 'yan fansho don rage radadin tsadar rayuwa.
Kungiyar kwadago ta yi zargin cewa ta gano wani shiri da aka yi na kai hare-hare kan 'yan kungiyarta da za su gudanar da zanga-zangar lumana a fadin kasar.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta yi wa jama’a karin haske game da ayyukan ‘yan damfara da ke yaudarar masu neman aiki a kasar.
Wani dan Najeriya ya bayyana kama sana'ar aski a kasar waje bayan da ya yi hijira zuwa kasar turai domin ya samu abin da zai rike kansa. Jama'a sun nuna abin mamaki.
Wani matashi dan Najeriya ya yi tagumi bayan siyan katin N35000 cikin rashin sani yayin da ya so siya na N3500 don yin amfani da shi a wayarsa haka kawai.
Rahoton da muka tattara muku yadda NBS ta hado rahoton jihohin da aka fi amfani da intanet a karshen shekarar 2023 da aka fita watanni kasa da biyu da suka wuce.
An kama wani matashi da laifin sace motar mijin 'yar uwarsa tare da siyarwa kan kudi N230,000, lamarin da ya kai ga aka kama shi tare da ajiye shi a hannun jami'ai.
An ga bidiyon yadda wani matashi ya siye abincin wata mata tare da rabawa mabukata a bakin titi. Jama'a sun shiga murna a lokacin da yake raba abincin.
An bayyana yadda farashin amn jirgin sama ya karu a Najeriya bayan da aka bayyana kadan daga abin da ya jawo karuwar cikin kankanin lokaci a kasar nan.
Aiki a Najeriya
Samu kari