Zaben Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karasa kotu da wata daga cikin Masu ba Muhammadu Buhari shawara, ya yi karar ta da laifin ci masa mutunci.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta bankado wani shiri na hargitsa zaben cike gurbi da za a gudanar a watan Faburairu da sauran zabuka a kasar.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kaduna da aka yi a ranar 18 ga Maris, 2023, Isa Ashiru, ya ce ba zai bar siyasa ba duk da shan kasa a Kotun Koli.
Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawa ya sha suka sosai a jiharsa saboda zarginsu da neman kwace iko da karfi a jihar, an zarge shi da raba kan yan jihar.
Mai shari’a Inyang Okoro da Kudirat Kekere-Ekun za su jagoranci hukuncin shari’ar gwamnonin Delta, Ribas, Gombe, Kaduna da Ogun sai Kebbi, Nasarawa, Taraba da Sokoto
Abdullahi Umar Ganduje ya ce ba laifin INEC ba ne saboda ana samun kalubale wajen shirya nagartaccen zabe a Najeriya. Ganduje ya tona asiri lokacin a sakatariyar APC
Wole Soyinka yana zargin an shirya makarkashiya tun farko kafin zaben domin a tabbatar da cewa ba ayi zabe ba. Farfesan ya ce saura kiris tarihi ya maimaita kan shi.
Kotun Koli ta fara sauraron karar da jam'iyyar LP da PDP suka shigar kan zaben gwamnan jihar Legas, inda suke neman ya tsige Gwamna Sanwo-Olu....
Kungiyar Gwamnonin APC a Najeriya, PGF ta bayyana cewa kullum a shirye ta ke don tunkarar zabuka a ko wane lokaci kuma ko wane irin zabe don samun nasara.
Zaben Najeriya
Samu kari