Zaben Najeriya
Yayin da ake alakanta ganawar Atiku Abubakar da Peter Obi da siyasar 2027, hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa ya yi magana kan ganawar inda ya musanta.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023 a jam'iyyar LP, Peter Obi ya ziyarci tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a gidansa da ke jihar Adamawa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya yi kira ga matasan Najeriya da su shiga cikin harkokin siyasa domin kawo sauyi a kasar maimakon zanga zanga
Rahotanni sun ce hukumar EFCC ta kaddamar da binicke kan jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso game da kudin kamfen zaben 2023 a Najeriya.
Jam'iyyun adawa da dama a Najeriya sun shirya yin wata irin haɗaka mai ƙarfi domin tunkarar zaben 2027 da kuma kifar da Bola Tinubu duba da tsare-tsarensa.
Mawallafin mujallaar Ovation kuma tsohon dan takarar a PDP, Dele Momodu ya fallasa yadda su ka rika ba wakilan jam’iyya Daloli gabanin zaben cikin gida a 2022.
Bayan da Shugaba Bola Tinubu ya zama shugaban kasar Najeriya na 16, jam'iyyar APC mai mulki ta lashe zabukan gwamnonin jihohi hudu cikin biyar da aka gudanar.
Jam'iyyar LP ta Peter Obi ta ƙaryata zargin cewa za ta y haɗaka da Bola Tinubu a zaben 2027. LP ta ce ba ta da niyyar yin haɗaka da Tinubu ko APC a zaɓen 2027.
Kungiyar tafiyar siyasa a Arewa ta League of Northern Democrats (LND) ta fara motsa shiyyar gabanin zaben shugaban kasa a 2027, inda ake fatan mulki ya dawo Arewa.
Zaben Najeriya
Samu kari