Zaben Najeriya
Jam'iyyar LP ta nesanta kanta daga shirin haɗakar jam'iyyun adawa, tana mai cewa ba za ta ba Obi tikiti kai tsaye ba, dole ya fafata da ’yan takara a 2027.
A labarin nan, za ku ji cewa yunkurin Bola Tinubu na takarar 2027 ya samu gagarumar goyon baya daga gwamnoni, ‘yan majalisa da kungiyoyin siyasa a fadin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Peter Obi sun gana da shugabannin siyasa daga jihohin Arewa 19 a Abuja, yayin da 2027 ke karatowa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ADC, Dr.Ralphs Okey Nwosu, ya ce za a kammala tattaunawar hadakar siyasa cikin makonni 2, don tunkarar 2027.
Ana sa ran wasu daga cikin ministocin da suka nemi takara a 2023 a gwamnatin Bola Tinubu za su sake takara a 2027. An jero ministocin Tinubu 9 da za su sake takara.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya karyata labarin cewa zai nemi takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce labarin ba gaskiya ba ne kuma yana goyon bayan Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa hadakar adawa ta bukaci Amaechi da Imoke su yanke hukunci kan kafa sabuwar jam’iyya ko shiga wata da ke akwai kafin 30 ga Mayu.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar ya karyata shirin barin PDP, yayin da hadakar adawa ke fafutukar fitar da jam'iyyar da za a tattaru a ciki.
An ba Amaechi da Imoke jagorancin tantance kafa sabuwar jam’iyya ko shiga SDP/ADC, yayin da tsohon gwamnan Kano, Ibrahim Shekarau ya shiga hadarsu Atiku.
Zaben Najeriya
Samu kari