Zaben Najeriya
A wannan labarin, yayin da ake shirin zaben kananan hukumomi biyar na jihar Jigawa, rundunar yan sanda ta fara shirin tabbatar da kawar da barazanar tsaro.
Tsohon shugaban PDP, uche Secondus ya ce APC na shirin kashe dimokuradiyya a Najeriya wanda hakan zai iya hana yin zabe a Najeriya a shekarar 2027.
Wasu ‘yan bindiga sun sace akwatin zabe a Owan ta Yamma yayin zaben gwamnan Edo na 2024, a cewar jigon jam’iyyar PDP, Barista Godwin Dudu-Orumen.
A yau mutane na zaben sabon gwamnan jihar Edo. Gungun kungiyoyi na Nigeria Civil Society Situation Room (NCSSR) sun ce an saye kuri’un talakawa a zaben da burodi.
Zaben gwamna naa daya daga cikin zabubbukan da ake gudanarwa a Najeruya domin zabar shugabanni. Akwai hanyoyin da ake bi wajen samun wanda ya yi nasara.
Sakamakon zaben gwamnan jihar Edo da ke gudana yau sun fara shigowa daga rumfunan zabe daban-daban. Kasance da Legit Hausa domin ganin sakamakon kai tsaye.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
A wani rahoton nan za ku ji cewa shugaban kasar nan, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bukaci masu ruwa da tsaki sun tabbatar an yi zaben Edo bisa adalci.
Goodluck Ebele Jonathan ya yi kira na musamman ga yan siyasa, jami'an tsaro da INEC kan yin gaskiya da adalci a zaben Edo. Za a yi zaben gwamna gobe a Edo.
Zaben Najeriya
Samu kari