Zaben Najeriya
Tsohon hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bukaci INEC ta sake nazari da suha ranakun zaben 2027 saboda za su fado ne a cikin watan Ramadan na badi.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ta shirya tsaf domin gudanar da babban zaben 2027, ta sanar da ranakun da ta ware domin zaben shugaban kasa da na gwamnoni.
Hukumar zabe mai zaman kanta za ta gudanar da zabe a Kano, Abuja, Osun, Ekiti da jihar Rivers a shekarar 2026. Za a gudanar da zaben ne saboda cike gibi.
Sanatan Bayelsa ta Yamma, Sanata Dickson ya bayyana cewa ya yi mamaki da Majalisa ba ta amince da tura sakamkon zabe kai tsaye ta intanet ba tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa an kaure da hayaniya a majalisa a lokacin da ake kokarin cimma matsaya a kan amincewa da gyara dokar zaben da aka yi wa kwaskwarima.
Rikici ya barke a Majalisar Tarayya yayin karantar kasafin kudin Ma’aikatar Noma 2026 kan rashin bayani da gaskiya, yana barazana ga tsaron abinci a Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya ta sauya matsayar da ta cimmawa da farko kan kin amincewa da tura sakamakon zabe ta yanar gizo. Ta amince da abu biyu.
Rahotanni sun nuna cewa zaman Majalisar dattawa ya dauki zafi yayin da ake taaka da muhawara kan dokar tura sakamakon zabe ta na'ura kai tsayedaga kowace rumfa.
Tsohon kakakin majalisar wakilai ta kasa, Yakubu Sigara ya ve yana ganin Amurka za ta taka rawa a zaben 2027 fiye da mai sa ido kurum, ya jero hujjojinsa.
Zaben Najeriya
Samu kari