Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda jagora a jam'iyyar APC mai mulki ya shawarci shugaban kasa, Bola Tinubu da jama'arsa su dakata da batun neman takara.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa jam'iyyar ADC za ta iya kifar da wasu gwamnonin Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyar APC reshen jihar Kano ta gudanar da babban taronta a gidan tsohon shugaban jam'iyya na kasa, Abdullahi Ganduje.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan ayyuka, David Umahi ya ƙaryata masu cewa babu wani kataɓus da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a Kudu maso Gabas.
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaben 2027, wasu jiga-jigan PDP sun fara shirin dawo da Goodluck Jonathan takarar shugaban kasa inda ya amince tare da wasu sharuda.
A labarin nan, za a ji cewa tsuguno ba ta kare ba ga 'yan hadakar adawa yayin da shugabanni a ADC ke bayyana kin amincewa da jagorancin David Mark.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bukaci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na dawo cikinta a hukumance kafin 2027.
A labarin nan, za a ji yadda ƙungiyar magoya bayan tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a LP, Peter Obi sun ce jam'iyyar ba ta tafiya da su a haɗakar ƴan adawa.
A labarin nan, za a ji Adebayo Adelabu, Ministan makamashi a gwamnatin Bola Tinubu ya ce Najeriya za ta samu wutar lantarki yadda ya kamata kafin karshen 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari