Zaben Najeriya
Fasto Francis Udo ya bayyana cewa Godswill Akpabio zai kasance mataimakin shugaban kasa a tikitin Rabi'u Musa Kwankwaso bayan Bola Tinubu ya kammala.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce Bola Tinubu ya cancanci wa’adi na biyu kamar yadda marigayi Muhammadu Buhari inda ya bukaci a ba shugaban dama.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027, Fasto Elijah Ayodele ya yi magana kan waɗanda za su tsaya takarar shugaban kasa inda ya ce mutum uku ne kacal za su fafata.
A labarin nan, za a ji cewa Solomon Dalung, tsohon Minista a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya yi wa gwamnonin Arewa wankin babban bargo saboda Tinubu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce babu wani shugaban kasa da ya tallafa wa gwamnoni kamar yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ke yi a yanzu.
Tsohon mataimakin shugaban APC na ƙasa, Salihu Lukman ya bukaci shugabannin ADC sun shawo kan yunkurin jagororin haɗaka da ɗora wanda suke so a shugabanci.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon sakataren gwamnatin kasar nan, Babachir Lawal ya bayyana cewa gwamnoni da sauran 'yan siyasar Arewa za su gamu da matsala.
Dr Hakeem Baba Ahmed ya gargadi shugabanni da Hukumar INEC kan zaben 2027. Ya ce magudin zabe a 2027 zai iya jefa Najeriya a rikici mafi muni a tarihin kasar.
Yayin da ake shirin kawo sauyi kan zaben 2027, APC da wasu 'yan majalisa sun nuna rashin goyon baya, suna cewa hakan zai haifar da cikas ga INEC da tsarin zabe.
Zaben Najeriya
Samu kari