Matsin tattalin arziki
A labarin nan, za a ji cewa jam'iiar adawa ta ADC ta bayyana cewa duk da an ruwaito samun bunkasar alkaluman tattalin arzikin GDP, Najeriya na cikin talauci.
Shugaban kamfanin BUA, AbdulSamad Rabiu ya bayyana cewa nan gaba farashin kowane buhun siminti zai sauka a Najeriya idan darajar Naira ta ƙara tashi.
Ministan tsare-tsaren kasafin kudi, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya fadi yadda Muhammadu Buhari ya rayu da tawali’u da gaskiya, kuma ya goyi bayan kawo sauyi.
Tsohon ministan ilimi ya kare Buhari kan tallafin mai, yana mai cewa ya tsohon shugaban kasar ya ceci rayukan 'yan Najeriya daga mutuwa ta hanyar kin janye tallafi.
Tsohuwar ministan kudi, Kemi Adeosun ta gina gida mai darajar Naira miliyan 70 a Abuja domin tallafa wa matasa, marasa galihu da waɗanda suka fito daga gidan marayu.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta yi gargadi kan wani sakon da ke yawo yana cewa 'yan acaba za su kai wa jami'an tsaro hari a Abuja. 'Yan sanda sun ce za a dauki mataki.
Ministan wuta Adelabu ya ce gwamnati na shirin cire tallafin wutar lantarki gaba daya, wanda zai ƙara kudin wutar da ake biya. 'Yan Najeriya sun fara korafe-korafe.
NBS ta ce farashin gas ya ƙaru a Mayu: 5kg ya kai N8,167.43, 12.5kg ya kai N20,709.11. NBS ta ce gas din ya fi tsada a Abia yayin da ake samunsa da araha a Oyo/Yobe.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce zuwansa mulki Najeriya na neman durkushewa amma ya ceto kasar da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce ya gaji tattali maras inganci.
Matsin tattalin arziki
Samu kari