Jihar Ebonyi
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki a wani ofishin 'yan sanda da ke jihar Ebonyi. Jami'an 'yan sandan sun yi musayar wuta da 'yan bindigan.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya koka kan yadda ƴan siyasa ke cin amanar iyayen gidansu wadanda suka taimake su wurin tabbatar da sun lashe zabe a jihohinsu.
Guguwar sauya sheƙa ta sake turnuƙe babbar jam'iyyar adawa PDP a jihar Ebonyi yayin da Ngele, Ogbaga suka jagoranci manyan ƙusoshi zuwa APC mai mulki.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki a jihar Ebonyi cikin dare. Miyagun sun hallaka babban basarake a yayin harin.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya sanar da yin karin N10,000 ga albashin ma'aikatan jihar. Wannan shi ne karo na biyu da gwamnan yake kara albashi.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya sanar da rage kuɗin da ɗalibai ke biya duk shekara a jami'ar jihar, ya kuma ƙarawa malamai da ma'aikata albashi.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya rage kudin rijistar daliban Jami'ar jihar yayin da ya kara albashin ma'aikata da kaso 20 domin rage musu radadin rayuwa.
Wasu kwamishinoni biyu a jihar Ebonyi sun ba hamata iska ana tsaka da karɓar sabbin tuba daga jam'iyyar PDP zuwa ta APC mai mulkin jihar a jiya Alhamis.
Jihar Ebonyi
Samu kari