
Hukumar DSS







Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun damƙe wasu ma'aikata bisa zargin wawure kayayyakin da gwamnati ta ware domin tallafa wa yan ƙasa su rage radadi.

Kungiyar Manoma a Najeriya (AFAN ) ta bayyana cewa wadanda su ka ci bashin kudaden lamuni na CBN yawanci ba manoma ba ne shi yasa samo kudaden zai yi wahala.

Shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta gabas, a jihar Ogun, Wale Adedayo, ya kubuta daga hannun hukumar DSS bayan gayyatar da aka masa tun ranar Jumu'a da ta shige.

Hukumar ƴan sandan farin kaya ta bankaɗo shirin da wasu ke ƙullawa domim kawo hargitsi a ƙasa. Hukumar ta bayyana cewa ta gano su kuma tana lura da motsinsu.

Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) na cigaba da faɗaɗa bincikenta kan gwamnan bankin CBN, Godwin Emefiele, inda ta titsiye mataimakinsa Dr Kinglsey Obiora.

Rahotanni sun kawo cewa hukumar DSS ta tsare dakataccen shugaban karamar hukumar Ijebu ta gabas, Wale Adedayo, kan zargin Gwamna Dapo Abiodun da wawure kudi.

Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta kama tare da tsare mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya, Kingsley Obiora. Jami'an hukumar na tsitsiye shi a yanzu haka.

Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.

Hukumar ƴan sandan farin kaya (DSS) ta aike da muhimmin sako inda ta buƙaci gwamnonin ƙasar nan su mayar da hankali wajen yin rabon kayan tallafi ga talakawa.
Hukumar DSS
Samu kari