Hukumar DSS
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta ki amincewa da bukatar neman beli da shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya gabatar.
An tsare mai dafa abinci ga tsohon gwamnan jihar Legas na APC, Akinwumi Ambode mai suna Abayomi Victor kan zargin satar kayayyakin miliyoyin kudin mai gidansa.
Hukumar 'yan sandan farin kaya ta bukaci 'yan Najeriya da su kasance masu lura da sanya ido kan lamuran tsaro musamman a lokacin azumin watan Ramadan.
Wani dandalin binciken gaskiya ya bincika wani ikirari na cewa jami’an hukumar DSS sun kama Aisha Yesufu. Yesufu ta kasance mai rajin kare hakkin ‘dan adam.
A ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu, hugaban kungiyar kwadago ta kasa, Joe Ajaero ya jagoranci dubban masu zanga-zanga zuwa majalisar dokokin tarayya.
Sunday Igboho, ‘dan fafutukar kasar Yarbawa ya yi ikirarin cewa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tura jami’an hukumar DSS don su kasha shi.
Shugabannin kungiyoyin ƙwadago sun ce ba gudu ba ja da baya daga kudirin da suka yi na gudanar da zanga-zanga a ranar 27 da 28 ga watan Fabrairu a fadin Najeriya.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su fasa gudanar da zanga-zanga da suka shirya yi a fadin kasar nan. Ta fadi dalili.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta tsare daraktan fina-finan Kannywood, Sunusi Oscar a birnin Abuja inda ake zarginshi da furta kalaman barazana.
Hukumar DSS
Samu kari