![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
Hukumar DSS
![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
![Hukumar DSS ta gano masu shirya zanga zanga, ta yi gargadi mai zafi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
![Hukumar DSS ta kama wanda ya sace mahaifiyar Rarara, an samu miliyoyi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/004c894e515963f0.jpeg?v=1)
![Jami'an DSS sun kai samame gidan wani da ake zargi da alaƙa da ƴan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
![Ana dab da Sallah, hukumar DSS ta fitar da muhimman sako ga Musulmai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
![Yan sanda sun tarwatsa sansanin 'yan ta'adda a Abuja, an kama miyagu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ff4397ff2f46efc5.jpeg?v=1)
![Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gana da likitoci masu yajin aiki, ya dauki alƙawarin gyara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3bed2defacd4e635.jpeg?v=1)
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gana da ƙungiyar likitoci ta ƙasa (NMA) reshen jihar bayan sun tsunduma yajin aiki. Gwamnan ya nemi su da komawa bakin aiki.
![Rikicin Kano: Abin da Sarki Sanusi II ya faɗawa manyan jami'an tsaro a fadarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/783735d93e4757d8.jpeg?v=1)
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya faɗawa shugabannin tsaro cewa a soshiyal midiya kaɗai ake yaɗa umarnin kotun da ta ce kar a naɗa shi sarki.
![Manyan jami'an tsaro sun yi watsi da Gwamna, sun isa ƙaramar fadar sarkin Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c7be4c2f05e67125.jpeg?v=1)
Rahotanni daga jihar Kano sun nuna cewa yanzu haka daraktan DSS da wasu manyan shugabannin hukumomin tsaro a Kani sun koma cikin fadar da Sanusi yake.
![Jami'an DSS sun mamaye fadar Sarkin Kano? Gaskiyar abin da ya faru ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta musanta cewa jami'anta sun mamaye fadar Sarkin Kano biyo bayan kudirin dokar da majalisar dokokin jihar ta amince da shi.
![Jami'an DSS da ƴan sanda sun mamaye zauren majalisa yayin da rigama ta kaure](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8581bdede3b345be.jpeg?v=1)
Jami'an hukumar DSS da ƴan sanda sun kai ɗauki zauren majalisar dokokin jihar Kuros Ribas bayan ƴan majalisar sun tsige shugaba kan zargin almundahana.
![Zargin daukar nauyin ta'addanci: Kotu ta yi hukunci kan bukatar Tukur Mamu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/27e27bd70a01dcad.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta yi fatali da bukatar da Tukur Mamu ya gabatar a gabanta kan mayar da shi gidan yarin Kuje.
![Rigima ta kaure tsakanin jami'an DSS da ma'aikata a zauren majalisar tarayya a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
Wani ɗan rikici ya faru tsakanin jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS da wasu ma'aikata a zauren majalisar tarayya da ke Abuja, tuni dai an shawo kan lamarin.
![Jami'an DSS sun kai samame harabar kotu ana cikin shari'a, sun kama mutum 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
Dakarun hukumar DSS sun shiga har cikin harabar kotu yayin da ake tsaka da shari'a, sun cafke mutum 2 da ake tuhuma duk da gargaɗin alkali a jihar Ogun.
![Aiki ba lasisi: Kotu ta yanke hukuncin dauri kan 'yan canji 17 da aka kama a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya ta yankewa wasu 'yan canji 17 da ke Kano hukuncin dauri na watanni shida bisa samun su da laifin yin kasuwanci ba tare da lasisin da ya dace ba
Hukumar DSS
Samu kari