
Delta







Babban hafsan tsaron ƙasa, CDS Janar Chirstopher Musa ya ba da umarnin yin bincike don gano gaskiya kan zargin mutuwar shugabannin Okuama a hannun sojoji.

Tsohon mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ovie Omo-Agege da Hon. Erhiataka Suenu-Ibori sun bugi kirji inda suka yi alkawarin mayar da Delta jihar APC.

An sake tabbatar da mutuwar karin mutum ɗaya daga cikin shugabannin garin Okuama da ke tsare a hannun rundunar sojojin Najeriya tun watan Agusta, 2024.

Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ayyana kujerar yar Majalisar Tarayya kuma diya ga tsohon gwamnan Delta, Hon. Erhiatake Ibori-Suenu babu kowa bayan ta koma APC.

Mamban majalisar wakilan tarayya, Benedict Etanabene ya yi ikirarin cewa ƴan majalisar LP da suka koma APC sun yi haka ne don fara shirin babban zaɓen 2027.

Diyar tsohon gwamnan jihar Delta kuma mamba a majalisar wakilan tarayya, Erhriatake Ibori-Suenu ta sanar da ficewa daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki.

Rahotanni daga bakin manyan garin Okuama da ke jihar Delta ya nuna cewa Allah ya jarɓi rayuwar babban shugabansu,Pa James Oghoroko a hannun sojoji.

Rundunar yan sanda ta gwabza fada da yan ta'adda a jihar Borno tsakar dare. Haka zalika rundunar ta fafata da yan bindiga a Sokoto da masu garkuwa a Delta.

Gwamna Oborevwori na jihar Delta ya naɗa ɗan uwansa a matsayin shugaban hukumar wasanni, ya ce yana da ƙwarin guiwar zai kawo ci gaba a harkar wasanni.
Delta
Samu kari