
Cristiano Ronaldo







Mujallar Forbes ta Amurka ta fitar jerin ýan was an da suka fi samun kudi ta shekarar 2023 Jerin sunayen ya bayyana albashin ‘yan wasan da suka fi samun daloli.

Kwararren zakaran kwallon kafa na kasar Portugal,ido rufe yana neman kwararren mai girkin da zai dinga biya N2.564m kowanne wata a sabon gidansa da yake ginawa.

A wani labarin da muke samu, an bayyana sunan mutumin da Ronaldo ya siyarwa kofin kwallonsa mai daraja na Ballon d'Or da ya siyar a shekaran 2017 da ta gabata.

Na farko a jerin ‘yan wasan da suka zarce kowa a samun albashi a 2023 shi ne ‘dan wasan kwallon kafan nan Cristiano Ronaldo wanda kungiyar Al Nassr ta dauke shi

Babu ‘dan wasan da zai karbi albashin tsohon tauraron Real Madrid da Manchester zai samu a Saudi. Amma dukiyar Faiq Bolkiah ta nunka na Cristiano Ronaldo sau 15

A wani mataki mai daukar hankali, an samu mutane da suka kai miliyan shida a cikin kankanin lokaci bayan shigowa Ronaldo kulob din kwallon kafa ta Saudiyya.

A shafinsa na Twitter, aka ji Ronaldo wanda ya ci zamaninsa yana ganin Lionel Messi ya yi kwallon da ya fi karfin wani ya yi adawa da shi a gasar kofin Duniyan

Alamu na nuna Cristiano Ronaldo zai koma taka leda a kasar Saudi Tsohon ‘dan wasan na kungiyar Madrid, Manchester a Juventus, kuma ‘Dan wasan zai bar Turai.

Kungiyar Al-Nassr tana neman Cristiano Ronaldo. N91,218,032,800 suna jiran Ronaldo a kungiyar, a halin yanzu bai da kulob din da zai rika buga kwallon kafa.
Cristiano Ronaldo
Samu kari