Dan takara
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar LP, Peter Obi ya ziyarci Tijjani Babangida a jihar Kaduna bayan ya gamu da hatsarin mota a watan Mayu.
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta yi karin haske kan shirin hadaka da ake ta yadawa tana kokarin yi da jam'iyyun adawa inda ya ce babu kamshin a gaskiya ciki.
Wata kotu dake zamanta a Manhattan dake Amurka ta kama tsohon shugaban kasar, Donald Trump da manya-manyan laifkua 34, ciki har da bayar da kudin toshiyar baki.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takara a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa zai tsaya takara a 2027 da ke tafe.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa idan har yana numfashi a duniya ba zai taɓa jingine siyasa ba a Najeriya.
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC) Joe Ajaero ya ce ba su da masaniyar tattaunawa tsakanin jam’iyyar LP da wasu ‘yan siyasa a kasar gabanin zaben 2027 ba.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya bukaci shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya warware rikicin da ya dabaibaye jam'iyyar..
Atiku Abubakar ya ce an yi masa alkawarin samun takara, a karshe ya sa ya ji kunya a NNPP, ya bata lokaci a banza bayan alakar da ke tsakaninsa da Rabiu Kwankwaso.
Za a ji labarin yadda wani mutumin Nyesom Wike ya tabo gwamnan jihar Ribas, amma tuni Mai girma Simi Fubara ya maida martani mai kaushi a Fatakwal.
Dan takara
Samu kari