Dan takara
Wata kungiyar Yarbawa a Najeriya ta yi magana kan jawabin Bola Tinubu a karshen makon da ya gabata inda ta ce shugaban ya warware matsalolin masu zanga-zanga.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Dakta Cosmos Ndukwe ya sauya sheka zuwa APC wanda Hon. Benjamin Kalu ya karbe shi jihar Abia.
Tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki ya musanta ikirarin Aminu Waziri Tambuwa yayin zaben fidda gwanin shugaban kasa na jam'iyyar PDP.
Tun bayan kai ziyara ga Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura a jihar Katsina ake zargin Atiku Abubakar da shirya manakisar kwace mulkin Bola Tinubu a 2027.
Bayan ziyarar Atiku Abubakar jihar Katsina domin gaisuwar sallah ga Muhammadu Buhari, na hannun daman Atiku ya bayyana abin da suka tattauna a Daura.
Yayin da ake tunkarar babban zaɓen gwamna a watan Satumba, 2024, Asue Ighodalo na PDPP ya rasa ɗaya daga cikin ƴan tawagar tallata takararsa, Felix Isuku.
Ɗan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya jajantawa Shugaba Bola Tinubu bayan ya zame yayin taron dimukradiyya a Abuja.
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar LP, Peter Obi ya ziyarci Tijjani Babangida a jihar Kaduna bayan ya gamu da hatsarin mota a watan Mayu.
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta yi karin haske kan shirin hadaka da ake ta yadawa tana kokarin yi da jam'iyyun adawa inda ya ce babu kamshin a gaskiya ciki.
Dan takara
Samu kari