Babban bankin Najeriya CBN
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatar da jawabi mai ban sha’awa a gaban lauyoyi 16, 190 ya ce ana tattara 90% na arzikinmu wajen biyan bashin da aka ci a baya.
Bankin CBN bai san yadda zai yi da tashin da Dala ta ke yi ba. Hakan ya jawo masu gidajen mai su na son saidawa ‘Yan Najeriya litar man fetur a kan kusan N700.
Wanda ake tuhuma da laifi a kotu watau Mista Godwin Emefiele, ya amince ya sasanta da gwamnatin tarayya domin a yafe masa zargin da ke wuyansa na satar biliyoyi
Wasu 'yan uwan tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele da aka dakatar, sun sanar da janye ƙarar da suka shigar kan jami'an DSS da AGF.
Am sake samun tangarɗa dangane da shari'ar dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, yayin da ba a ambato shari'arsa ba yau a kotu.
Hannatu Musawa ta fadi babban abin da za ta fara da shi bayan zama Ministar tarayya, a gefe guda kuwa CBN zai bincike likin kudi da sabuwar Ministar ta rika yi.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya bayyana masu amfani da karfinsu don karya darajar Naira tare da daga darajar Dala don biyan bukatar kansu, ya saka musu takunkumi
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da karar da babbar ma'aikaciyar CBN ta shigar akan hukumar yan sandan DSS.
A watan Yulin 2021, aka daina saidawa ‘yan canji Daloli da sauran kudin ketare a Najeriya, yanzu CBN ya fito da sababbin tsare-tsare domin hana Dala tashi.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari