
Calabar







Gwamnatin Bola Tinubu ta samu matsala a kan aikin titin Lagos zuwa Calabar kan kudin da aka biya wadanda aikin ya shafa. Mutanen sun maka ta a kotu.

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa yanzu wuta ta kara samuwa a sassan kasar nan biyo bayan shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.

Mutane da dama sun jikkata bayan wasu miyagu sun farmaki babbar motar bas makare da kayan abinci a jihar Cross River inda suka tafka barna tare da sace kaya.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana babban titin da gwamnatinsa ke ginawa daga Lagos-zuwa Calabar da alamar ci gaba ce da zai samar da aikin yi.

Gwamnatin tarayya ta sanar da fara karbar harajin N3000 kan hanyar Legas-Calabar domin mayar da kudin da za'a kashe kan aikin. Ministan ayyuka ne ya bada sanarwar

Ƴan Najeriya sun nuna kin amincewa da biyan Naira dubu uku a matsayin kuɗin shiga ga masu bin titin Legas-Kalaba idan ya kammala.Kusan motoci dubu 50 za su bi titin

Matimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya ga baiken gwamnatin Tinubu na boye ainihin kudin kwangilar babban titin Legas-Kalaba da ta bawa kamfanin Hitech Kwangila

Gwamnan Kuros Riba, Bassey Otu ya koka kan yadda ta tsinci jihar a matsanancin rashin kuɗi domin gudanar da ayyuka kamar yadda gwamnan Kaduna ya yi zargin bashi.

Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa cikin dakin kwanan dalibai na jami'ar Calabar (UNICAL), inda suka yi awon gaba da wasu mutum uku yayin harin.
Calabar
Samu kari