Jihar Borno
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya amince da naɗin sababbin hadimai 168 da mambobin majalisun gudanarwa na hukumomin gwamnatin jiharsa.
Sanatan Borno ta Arewa, Tahiru Monguno, ya ce yana aji 7 a makarantar firamare ya daina zuwa makaranta domin ya zama zaɓin yan matan garinsu a wurin bikin al'ada.
Wani dan kunar bakin wake ya salwantar da ransa bayan ya tayar da ban din da ke tattare da shi a jihar Borno. Wasu mutum biyu sun jikkata sakamakon tada bam din
Wani mummunan lamari ya afku a Borno ranar Talata yayin da gobara ta tashi a sansanin 'yan gudun hijira na Muna da ke yankin Muna a jihar Arewa maso Gabas.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yara tara daga cikin 102 da kungiyar Boko Haram ta sace sun kubuta daga hannun ‘yan ta’adda a jihar Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheke 'yan ta'adda a wani samame da suka kai dajin Sambisa cikin jihar Borno. Sojojin sun kuma kwato makamai.
'Yan majalisar wakilai sun yi Allah wadai da nuna takaici kan sace mata sama da 300 da aka yi a jihar Borno. Sun bukaci jami'an tsaro su gaggauta ceto su.
Wasu ƴan ta'adda da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram ke sun farmaki garin da ake sake ginawa ƴan gudun jira a karamar hukumar Dikwa ta jihar Borno.
An kirkiri hukumomi ko kuma kungiyoyin Hisbah ne a wasu jihohi don ba da agaji da kuma kokarin dakile alfasha da tarbiyantar da mutane da suka kauce hanya.
Jihar Borno
Samu kari