Jihar Borno
Rahoto ya bayyana yadda sojoji suka ceto wasu mutanen da aka sace tsawon shekaru 10 da suka wuce a cikin dajin Sambisa da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
An shiga jimami bayan rasuwar fitaccen malami a Jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno, Farfesa Mustapha Kokari a jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan fama da jinya.
Shugaban masu tsawatarwa a Majalisar Dattawa, Ali Ndume ya fadi dalilin da yasa yan siyasa ke satar kudin al'umma inda ya ce suna rabawa da ƴan mazabarsu ne.
Rundunar sojin Najeriy ta sanar da cewa yan ta'addan ISWAP da Boko Haram 47 sun mika wuya a jihar Borno. Jami'in hulda da jama'a na rundunar ne ya sanar da haka.
Dakarun Operation Desert Sanity III da Operation Hadin Kai sun kashe Mallam Muhammad, babban kwamandan ISWAP mai kula da hada bama-bama a dajin Sambisa.
An kashe Tahir Baga, makusancin marigayi Abubakar Shekau. Baga na cikin wadanda suka fara kafa kungiyar Boko Haram a Maiduguri, jihar Borno, wanda ya koma Sambisa.
Babban dan Mamman Nur, wanda ya kafa kungiyar ta'addanci ta ISWAP, Mahmud Mamman Nur Albarnawy, ya mika wuya ga jami’an hukumar NSCDC a Maiduguri, jihar Borno.
Rahotanni sun bayyana cewa dan ta'addan Boko Haram, Alhaji Wosai ya tsere daga mabuyar tawagarsa tare da mika wuya ga sojojin da ke atisayen 'Hadin Kai' a Borno.
Rundunar sojojin Najeriya ta mika dalibar Chibok da suka ceto ga gwamnatin jihar Borno a jiya Alhamis. Rundunar ta ce za ta cigaba da kokarin ceto sauran.
Jihar Borno
Samu kari