Jihar Borno
Rabaran Alaku Vincent, sanannen malamin addinin Kirista a Maiduguri, babban birnin Borno, ya mutu a ranar Lahadin da ta gabata, yayin bikin sadaukarwar yara.
Gwamnatin jihar Borno ta hannun ma'aikatar lafiya ta sanar da ɓarkewar cutar kwalara a wasu ƙananan hukumomi sakamakon ambaliyar ruwan da ta faru.
A wanna rahoton, gwamna Babagana Umara Zulum ya fusata da mutanen da su ka gina muhallansu a gabar ruwa a jihar Borno wanda ya ta'azzara ambaliya.
Barista Daniel Bwala ya magantu kan rade-radin yin garambawul a mukaman Ministoci inda ya bukaci yan Najeriya da su kara hakuri Bola Tinubu zai yi abin da ya dace.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da wasu manoma a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane biyar tare da wani jami'in tsaro.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta sauke farashin shinkafa a jihohin Kano, Legas da Borno. Za a rika sayar da buhun shinkafa a N40,000 domin saukakawa al'ummar Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto mutanen da 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram suka yi garkuwa da su a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a Arewacin Najeriya, Ali Ndume ya koka kan yadda ta'addanci ke kara kamari tare da gagara kawo karshensu a kankanin lokaci.
Rundunar sojojin haɗin guiwa da ke aikin wanzar da zaman lafiya a yankin Tafkin Chadi ta tabbatar da miƙa wuyan wani kwamandan Boko Haram, Bochu Abacha a Borno.
Jihar Borno
Samu kari