Jihar Borno
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa a kalla mutane miliyan 2 sun shiga matsala bayan ambaliya. Zulum ya ce akwai karancin abinci da yunwa a Maiduguri.
Bayan duba irin barnar da ambaliyar ruwa ta yi a Maiduguri, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya ba gwamnatin Borno tallafin N50m da jiragen ruwa.
Gwamnatin tarayya, ta bakin hukumar raya shiyyar Arewa maso Gabas ta bayyana cewa rashin kargon gini da cushewar ruwa a madatsar Alau ya jawo ambaliya a Maiduguri.
Gwamnatin Najeriya ta kashe N26m domin aikin gyaran madatsar Alau a ranar 29 ga watan Yulin 2024, kusan wata daya kafin ambaliyar ruwa ta mamaye Maiduguri.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa (NEMA) ta ce zuwa yanzun ta gano gawarwakin mutum 30 waɗanda suka rusu a ambaliyar ruwan da ta kusa shafe Maiduguri.
A wannan labarin za ku ji shugaban majalisar dattawan kasar nan, Rt. Hon. Godswill Akpabio ya taya mazauna Borno da Bauchi alhinin ambaliyar ruwa.
A wannan rahoton, gwamnatin jihar Yobe ta ba da sanarwar samun ambaliyar ruwa a kananan hukumomi tara na jihar sakamakon cikar dam din Dadinkowa da Lagdo.
Rahotanni sun nuna cewa wasu mazauna birnin Maiduguri sun fara komawa gidansu biyo bayan janyewar ruwan ambaliya da safiyar yau Laraba a jahar Borno.
Ambaliyar ruwa a Maiduguri ta kashe yan Boko Haram sama da 100 a dajin Sambisa. An ruwaito cewa ambaliyar ta haura maboyar Boko Haram ne yayin da suke barci.
Jihar Borno
Samu kari