Jihar Borno
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya aiwatar da dokara sabon mafi ƙarancin albashi, ma'aikata sun fara ganin karin kudi a albashinsu na wata.
Gwamnatin jihar Borno ta gurfanar da kananan yara uku da wasu mutane 16 a gaban kotu kan zargin sun ci amanar kasa a zanga zangar da suka gudanar a Agusta.
Rundunar sojin Najeriya ta saki wuta kan Boko Haram suna tsaka da wani taro a Borno. Sojojin sun kashe mayakan Boko Haram da dama bayan kai musu farmaki.
Tsohon shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ƙasa watau NDLEA, Fulani Kwajafa ya riga mu gidan gaskiya bayan ƴat gajeruwar rashin lafiya.
Shugaban majalisar dokokin jihar Borno, Abdulkarim Lawan ya bukaci gwamnatin tarayya da ta sayo sabon jirgin sama ga mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Akwai sanatocin Arewa guda hudu da suka fi gabatar da kudurori a gaban Majalisar Dattawa da ke Abuja daga watan Mayun 2023 zuwa Mayun 2024 da muke ciki.
Rundunar ‘yan sanda ta ce wadda ake zargin tana fuskantar tambayoyi ne a yayin da masu bincike ke kokarin bankado kungiyar 'yan ta'addan da za ta kaiwa alburusan.
Malaman addinin Islama da kungiyoyi sun harhaɗa tallafin kayan abinci da wasu kayayyaki da suka kai N140m, sun tura su ga mutanen da ambaliya ta shafa a Borno.
Shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari ya yi magana kan rashin ƴarsa mai suna Fatima Kyari inda ya nuna alhinisa da yi mata addu'ar samun rahama a gobe kiyama.
Jihar Borno
Samu kari