Jihar Borno
Gwaman Babagana Zulum na jihar Borno zai siyarwa da manoma man fetur kan N600 duk lita domin rage mu su radadin da suke ciki na matsalar Boko Haram.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ware kudade domin biyan basussukan fansho da giratuti na malaman makaranta da suka yi ritaya.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta samu nasarar cafke wani jami'in CJTF mai taimakon 'yan ta'addan Boko Haram. Ya amsa laifin da ake zarginsa da shi.
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, ya bukaci matasa su rungumi harkar noma. Ya nuna cewa lokacin dogara da gwamnati ya kare.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu, Mohammed Ali Ndume ya bayyana yadda aka dakatar da shi daga Majalisa ba tare da albashi ba duk da gudunmawar da suka bayar.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hari kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da lalata makamai masu yawa.
A watan Nuwambar 2024 an sake fitar da rahoton jihohin da suka fi samar da harajin VAT a Najeriya inda muka ware muku fitattun jihohin Arewa biyar da suka yi fice.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Borno ta cafke jigon NNPP, Attom Magira kan zargin sukar gwamna Babagana Zulum da kuma shirin hadakar jam'iyyun adawa.
'Kungiyar Amnesty Int'l tashiga fargaba. Ta yi zargin wasu da dauke fayil din matashin daga asibitin Maiduguri. Ana zargin 'yan sanda da jefansa da gurneti
Jihar Borno
Samu kari