Jihar Borno
Za a ji yadda dakarun sum kama sojoji 18 da ’yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ’yan bindiga, yayin da bincike ya gano miliyoyin ntaira a asusun su.
Kwamandan Operation Hadin Kai, Laftanar Janar Abdulsalam Abubakar ya ce sun kama 'yan kasashe waje da ke ba Boko Haram horo da dabarun yaki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji Sojojin Najeriya sun dakile hari a Sabon Marte, sun kashe 'yan Boko Haram da ISWAP da dama. Sojoji biyu sun rasa rayukansu yayin fafatawar.
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
Babban hafsan sojojin kasa , Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya umarci sojoji da su yi mai yiwuwa wajen kawo karshen 'yan ta'adda ba tare da nuna musu tausayi ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa bayan an yi dauki ba dadi.
Sojojin Najeriya sun kai hare hare kan 'yan Boko Haram a wasu yankunan jihar Borno. Sun kashe yan ta'addan a Boko Haram yayin da suke kokarin satar abinci
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya numa takaicinsa kan ayyukan 'yan ta'adda. Ya ce yanzu sun fi sojojin da ke fagen daga kayan aiki.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya bayyana cewa akwai ƴan siyasa, sojoji da fararen hula da ke haɗa kai da Boko Haram wajen tayar da zaune tsaye.
Jihar Borno
Samu kari