Bayelsa
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya ki gaisawa da mataimakinsa, Philip Shaibu yayin taron rantsar da gwamnan Bayelsa, Diri Douye a birnin Yenagoa.
Rahotannin da ke shigo mana yanzu na nuni da cewa misalin karfe 1:58 na ranar Laraba aka rantsar da Duoye Diri a karo na biyu a matsayin gwamnan jihar Bayelsa.
A karshen makon da ya gabata ne wani mutum da aka bayyana sunansa da Tony ya fille kan budurwarsa a unguwar Kabeama da ke karamar hukumar Sagbama ta jihar Bayelsa.
Al'ummar garin Amarata dake karamar hukumar Yenagoa, jihar Bayelsa sun shiga tashin hankali a ranar Asabar, yayin da mummunar gobara ta lakume dukiya.
Madam Obebhatein Jonathan, yayar tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Jonathan, ta riga mu gidan gaskiya bayan jinya a asibiti a Yenagoa, jihar Beyelsa.
Iyayen yarinya yar shekara 4 da aka aurawa tsoho dan shekara 54 a jihar Bayelsa sun yi bayani cewa al’ada ce kawai aka yi domin ceto rayuwar yarinyar.
Wani dan Najeriya ya kera keken ruwa, ana iya amfani da fasaharsa mai ban sha'awa a kan babban teku. Ya gwada shi akan kogi don nuna yana aiki a zahiri.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta dauki mataki kan auren da aka kulla tsakanin yar shekara 4 da wani dan shekara 54 a garin Akeddei da ke karamar hukumar Sagbama ta jihar.
An shiga rudani a kauyen Akeddei da ke jihar Bayelsa bayan yarinya 'yar shekara hudu ta auri dattijo mai shekaru 54, ta bayyana dalilin auren dattijon.
Bayelsa
Samu kari