Bayelsa
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Bayelsa ta samu nasarar lashe zaben dukkan kananan hukumomin jihar wanda aka gudanar ranar Asabar, 6 ga watan Afrilu. 2024.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya ba da hutun yau Jumu'a, 5 ga watan Afrilu, 2024 domin bai wa ma'aikata damar komawa gida su kaɗa kuri'a a zaben Asabar.
Fusatattun dakarun sojoji sun kai farmaki kan maboyar shugaban 'yan ta'addan da ke da hannu a kisan da aka yi wa sojoji 16 a jihar Bayelsa. Sun kona gidaje.
Yayin da dan takarar gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva da jam'iyyar APC ke zargin nuna musu wariya a shari'ar zaben jihar, kotu ta yi fatali da korafin a jiya.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben jihar Bayelsa, jami'yyar APC da dan takararta a zaben jihar sun bukaci a rusa alkalan shari'ar zaben jihar.
Gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri ya shirya tafiya da ƴan dawa a gwamnatinsa. Gwamnan ya yi nuni da cewa 'yan jam'iyyun adawa za su samu mukamai a karkashinsa.
Yayin da ake ci gaba da shari’ar zaben jihar Bayelsa, dan takarar APC, Timipre Sylva ya rufe karar da ke kalubalantar zaben Gwamna Douye Diri na jihar.
‘Yan sanda sun gurfanar da wasu mutum biyu a gaban Babbar Kotu kan zargin hadin baki don sace kanin gwamnan Bayelsa, Douye Diri tun a watan Nuwambar 2023.
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya, ya nemi 'yan Najeriya su taya mahaifiyarsa addu'a saboda damuwa da ta shiga bayan rasuwar yayansa.
Bayelsa
Samu kari