Bayelsa
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC a jihar Bayelsa sun ja kunnen Shugaba Bola Tinubu kan alaka da Gwamna Douye Diri inda suka ce maci amana ne na ƙarshe.
Simbi Wabote tsohon shugaban hukumar NCDMB ya zargi karamin ministan man fetur da yin cushe a kasafin kudin hukumar. Heineken Lokpobiri ya yi martani.
Kotun zaɓe ta kammala zaman sauraron hujjojin kowane ɓangare a karar da ɗan takarar APC ya ƙalubalanci nasarar Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnoni su fara biyan kudin rage radadi ga ma'aikata, Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya amince da biyan N35,000.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya naɗa tare da tura sunayen sababbin kwamishinoni zuwa ga majalisa dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da su.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Bayelsa ta samu nasarar lashe zaben dukkan kananan hukumomin jihar wanda aka gudanar ranar Asabar, 6 ga watan Afrilu. 2024.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya ba da hutun yau Jumu'a, 5 ga watan Afrilu, 2024 domin bai wa ma'aikata damar komawa gida su kaɗa kuri'a a zaben Asabar.
Fusatattun dakarun sojoji sun kai farmaki kan maboyar shugaban 'yan ta'addan da ke da hannu a kisan da aka yi wa sojoji 16 a jihar Bayelsa. Sun kona gidaje.
Yayin da dan takarar gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva da jam'iyyar APC ke zargin nuna musu wariya a shari'ar zaben jihar, kotu ta yi fatali da korafin a jiya.
Bayelsa
Samu kari