Aliko Dangote
Aliko Dangote ya bayyana wadanda suke kokarin durkusa matatarsa bayan ya kai ziyara ga Bola Ahmed Tinubu. Dangote ya ce shugabannin NNPCL ba su cikinsu.
Alhaji Aliko Dangote ya ce an sako shi a gaba kan matatar mai da ya gina a Legas. Dangote ya ce yana da tabbas a kan cewa zai yi nasara a kan masu adawa da shi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Aliko Dangote murnar samun matsayi a bankin duniya. Bola Tinubu ya ce mukamin da bankin duniya ya ba Dangote ya dace.
Wasu yan Najeriya da dama sun yabawa Kamfanin NNPC bayan ya rage farashin litar man fetur zuwa N935 a wasu gidajen mai a Abuja, abin da ya faranta wa direbobi rai.
Bayan sauke farashin man fetur a Najeriya, Matatar Dangote ta bayyana gidajen mai 6 da za a samu fetur da araha. Sun hada da MRS, AP, Heyden, Optima, Techno Oil.
Matatar Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur a Najeriya. Kudin litar mai a matatar Dangote ya dawo N835 daga 865 wanda ke nuna an samu saukin 3.5%.
Kungiyar dillalan mai ta IPMAN ta ce akwai alamun farashin man fetur zai cigaba da sauka a Najeriya bayan matatar Dangote ta dawo da sayar da mai da Naira.
A yau ne attajirin dan kasuwa, wanda ya yi suna a Afrika da sauran sassan duniya, Alhaji Aliko Dangote ta cika shekaru 68 da haihuwa, Legit ta tattaro bayanansa.
Matatar Dangote ta sanar da sabon farashin man fetur bayan dawo sayar masa danyen mai da Naira da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. Ya dawo sayar da litar mai a N865.
Aliko Dangote
Samu kari