Aikin Hajji
Kashim Shettima ya ja kunnen shugaban NAHCON, Farfesa Usman, da ya dakatar da gudanar da hukumar shi kaɗai tare da sanya kwamishinonin hukumar a harkokin gudanarwa.
Saudiyya ta saka 29 ga Afrilu a matsayin ranar ƙarshe da maniyyatan Umrah za su bar ƙasar. Wanda ya karya dokar zai fuskanci hukuncin tara da daurin watanni.
Kwamishinonin NAHCON sun zargi shugaban hukumar da karya dokoki da ware su daga ayyuka, sun kuma aike da takardar koke zuwa ofishin mataimakin shugaban kasa.
Gwamnatin Tarayya ta hannun ma'aikatar harkokin waje ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa an hana ƴan Najeriya shiga Saudiyya, ta ce labarin ba gaskiya ba ne.
Saudiyya ta karyata rahoton da ke cewa an hana kasashe 13 neman biza. Ta ce babu sabon takunkumi, sai dai ka’idar Hajji ga masu bizar yawon shakatawa.
Shugaban hukumar NAHCON na kasa, Farfesa Abdullahi Saƙeh Pakistan ya bayyana cewa da yiwuwar da fuskanci zafin rana mai tsanani a lokacin aikin hajjin 2025.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya naɗa sarkin Kauru a matsayin amirun hajji na bana 2025, ya taya shi murna tare da fatan alhazai za su ji daɗin jagorancinsa.
Gwamnatin Kano ta umarci hadiman da aka nada mukamai daban daban da su gaggauta bayyana adadin kadarorin da suka mallaka ga hukumar da'ar ma'aikata.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta shirya fara jigilar maniyyata zuwa kasa mao tsarki domin gudanar da aikin Hajjin 2025. Za a fara jigilar bayan azumi.
Aikin Hajji
Samu kari