Aikin Hajji
Hukumar alhazai ta kasa ta bayyana cewa akwai yiwuwar a karawa mahajjatan bana karin kudaden zuwa aikin hajji na bana sakamakon rikin da ke faruwa a kasar Sudan
Rahotanni sun tabbatar da kamfanonin jiragen saman da aka ware domin jigilar maniyyata hajjin bana, sun ƙi rattaɓa hannu kan yarjejeniyar jigilar maniyyata.
Shugaban kungiyar Izala, Limaman babban masallacin Abuja da Aso Rock, da Alhaji Aminu Ado Bayero da Alhaji Nasiru Ado Bayero sun sha ruwa da shugaban kasa jiya
Hukumar kula da walwala da jin daɗin maniyyatan Kaduna ta nemi hukumar kula da aikin Hajji a Najeriya NAHCON ta kara mata kujeru 500 domin cika bukatun mutane.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Talata zai bar babban birnin tarayya Abuja zuwa Saudiyya don ziyarar aiki na kwana takwas tare da yin aikin Umrah
Hukumar jindadin Alhazai ta birnin tarayya Abuja, ta sanya ranar kammala biyan kuɗin Hajjin bana ga maniyyatan da ba su kammala cikasa kuɗin Hajjin bana ba.
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa (NAHCON) ta bayyana farashin kujerrar aikin Hajjin bana 2023 inda ta tasarwa miliyan N3m amma a wasu jihohin an samu kari.
An samu asarar rayuka yayin da mutane da dama suka samu raunika a wani mummunan haɗarin mota da ya ritsa da Alhazai masu gudanar da aikin Umrah a Saudiyya.
Kasar Saudiyya ta bayyana daukar mataki kan masu zuwa ziyarar ibada kasar amma su bige da daukar hotuna a madadin yin abin da ya kawo su na ibada don ALlah.
Aikin Hajji
Samu kari