Abuja
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani kasurgumin dan ta'adda wanda ake zargi da hannunsa a kisan da aka yi wa Nabeeha.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya gargadi masu yi wa masu garkuwa da mutane, yan bindiga da sauran miyagu leken asiri a Abuja da su tuba ko su mutu.
Babban Daraktan Hukumar CODE, Hamzat Lawal ya bukaci Shugaba ya yi wani abu kan Mministan Abuja, Nyesom Wike game da matsalar tsaron Abuja da ta yi kamari.
Cif Adebayo Adelabu, Ministan Makamashi ya fada wa yan Najeriya cewa rashin isashen iskar gas ne ya janyo karancin wutar lantarki da ake fama da shi a kasar.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce da gangan ya ki fitar da sakamakon WAEC dinsa a 2015 duk da irin matsin lambar da ya sha daga 'yan adawa.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Sanusi Lamido Sanusi ya ce yana goyon bayan mayar da wasu sassan babban bankin kasar daga Abuja zuwa Legas.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya gargadi 'yan Najeriya kan sake kuskuren da suka yi wa gwamnatin Muhammadu Buhari a baya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gargadi shugabannin kananan hukumomin Abuja kan gaza halartar taron tsaro na wata wata da ake yi a majalisar kananan hukumomin Abuja.
Rundunar ƴan sanda ta musamman da IGP ya kafa da kuma dakarun hukumar ƴan sandan Abuja sun sheƙe wani ɗan bindiga da aka jima ana nema ruwa a jallo a Bwari.
Abuja
Samu kari