Bola Tinubu
An bayyana cewa Rarara ya kamata Tinubu ya ba mukami ba Ganduje ba. Wani dan jam'iyyar APC a jihar Kano, Bashir Shata Kabo ne ya bayyana haka a wata hira da ya.
Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta karyata labarin da ke cewa, ta kama tsohon gwamnan jihar Zamfara saboda ya ki amsa wayar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu.
Babbar kotun Tarayya ta umarci gwamnatocin Obasanjo da 'Yar Adu'a da Jonathan da kuma Buhari su fadi yadda suka kashe kudaden da ake zargin Abacha na $5bn.
Hukumar ICPC ta musanta rahoton cewa hukumar DSS ta dira ofishiɓtaɓinda tanƙwace wasu takardun laifukan Shugaban Tinubu da wasu haɗinamansa na kusa da shi.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar, ya ce Shugaba Tinubu ya fara rabon mukamai ga masu sukarsa saboda wata maƙarƙashiya da ya ke ƙullawa.
Abdulaziz Yari ya na hannun jami’an DSS tun kwanaki a Abuja. Yari ya tsaya takarar shugabancin majalisar dattawa, ya ja da matakin da jam’iyyar APC ta dauka
Tsohon mataimakin Sufeta Janar na ƴan sanda Ambrose Aisabor ya shawarci Shugaba Tinubu da ya yi fatali da shawarar Ahmed Sani Yarima kan sulhu da ƴan bindiga.
Tun bayan cire tallafin man fetur da Bola Ahmed Tinubu ya yi a Najeriya, mutane ke shan fama da wahalhalu yayin da masu gidan mai suka koka kan nasu matsalolin.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai zama sabon shugaban ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS). Majiyoyi suka tabbatar da hakan.
Bola Tinubu
Samu kari