Bola Tinubu
Rashin gane inda aka dosa ya haifar da rigimar da ma'aikata su ke yi a Hukumar NIPOST. Ma’aikata sun barke da zanga-zanga saboda nadin da Shugaban kasa ya yi.
Babban lauya a Najeriya, Femi Falana ya soki Bola Tinubu kan nadin shugabannin EFCC da ICPC dukkansu a yankin Kudu maso Yammacin kasar, ya ce ya sabawa doka.
Kamfanin yada labarai na ƙasar Birtaniya (BBC) ta sake nanata cewa tana nan kan bakanta dangane da binciken da ta gudanar kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kotun ƙoli da kada ta ƙarbi sabbin hujjojin da Atiku Abubakar ya gabatar mata a cigaba da shari'ar da su ke yi.
Gwamnan CBN zai soke canjin kudi, eNaira da wasu canji da Muhammadu Buhari ya kawo. Olayemi Micheal Cardoso ba zai biyewa kashe kudi domin noman shinkafa ba.
Gwamnatin tarayya ta sake nada Sunday Adepoju awanni bawan an kore shi daga kujerarsa. Shugaban NIPOST din ya koma ofis, yana cewa Bola Tinubu ya maida sa.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta fara aiki gadan-gadan a makon nan. Shugaba Bola Tinubu zai gana da Ministocinsa bayan makonni da rantsar da FEC
Bola Tinubu ya nada matashi mai shekaru 24, Imam Kashim Ibrahim a matsayin shugaban hukumar FERMA tare da wasu mambobin hukumar 14 a jiya Juma'a.
Duk da alwashin daina karbo bashi, gwamnatin Bola Tinubu ta na bin bankin duniya domin ta ci bashi. Tinubu ya na so ya karbo $400m da za a raba a gidajen talakawa.
Bola Tinubu
Samu kari