Bola Tinubu
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zai tafi birnin Nairobi da ke kasar Kenya domin halartan taron tsakiyar shekara na gamayyar kungiyoyin hadin kan Afirka.
Tsohon sanatan Kaduna ya yi martani kan tallafin N8,000 da Tinubu zai bayar inda ya ce kafin 'yan Najeriya su karbi kudin ya kamata su yi addu'a don kariya.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da tsohon gwamnan jihar Legas, Akinwunmi Ambode, da gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, a Aso Villa.
Shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya gana da Oba na Benin, mai martaba Ewuare II a fadar shugaban kasa da ke babban birnin tarayya Abuja ranar Jumua.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben shugaban ƙasa a Najeriya ta ajiye hukunci kan ƙarar jam'iyyar APM zuwa ranar da ta zaɓa nan gaba, ta ce zata sanar da ranar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sa dokar ta ɓaci domin sassauta tsadar rayuwar da yan Najeriya ke fama da ita sakamakon cire tallafin man fetur (PMS).
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ware N500bn don rage radadin cire tallafin da ya yi a watan Mayu da ya jefa 'yan kasar cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa.
Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakwancin tsoffin gwamnonin 1999 a fadarsa da ke Abuja, Tinubu na daga cikin wadannan rukunin gwamnonin daga 1999 zuwa 2007.
Bola Tinubu
Samu kari