
Bola Tinubu







Prince Adewole Adebayo bai da niyyar yi wa Bola Tinubu duk da APC ta doke shi a 2023. Adebayo yana ganin Tinubu sun yi magudi, hakan ba zai jawo ya tafi kotu ba

Tsohon akbishop na Abuja, John Onaiyekan, ya ce akwai kuskure babba a shirin da ake na rantsar da Asiwaju Bola Tinubu a matsayin sabon shugaban ƙasan Najeriya.

Ana tunanin Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege za su nemi hana Godswill Akpabio zama shugaban majalisa, an kama hanyar kawo sabon shiga ya gaji kujerar Sanata Lawan.

Yayin da ake dab da fara zaman shari'a kan zaben shugaban kasa 2023, Yakubu Gowon, ya roki ɗaukacin 'yan Najeriya su rungumi duk hukuncin da Kotu ta yanke.

Gamayyar gwamnonin APC da na PDP ne dai su ka raka zaɓabben shugaban kasa Bola Tinubu zuwa jihar Rivers domin ƙaddamar da ayyukan da gwamna Nyesom Wike ya yi.

Wasu fastoci karkashin inuwar 'Rivers Pastors Unite for Tinubu (RPUT) sun gargadi masu kira ga kafa gwamnatin wucin gadi a kasar cewa za su yi tofin tsinuwa.

Kwanan nan aka ji fitaccen ‘Dan siyasar nan, Shehu Sani ya yi wasu maganganu na hikima a shafinsa na Facebook a matsayin shawara ga masu shirin karbar mulki.

Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce dole sai da Bola Ahmed Tinubu za'a cimma matsaya kan majalisa ta 10.

Buba Galadima yana da ra’ayin cewa Bola Tinubu ba zai kai labari muddin NNPP ta kalubalanci zabe a kotu, a cewarsa, su na da hujjoji masu karfi da za su gabatar
Bola Tinubu
Samu kari