Bola Tinubu
Manyan na hannun damar Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila da Mallam Nuhu Ribadu sun gana da lauyan Atiku Abubakar, Chris Uche a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba.
Alƙalan kotun ƙoli bakwai ne za su raba gardama kan ƙararrakin da Atiku Abubakar da Peter Obi suka shigar suna ƙalubalantar nasarar Shugaba Tinubu a zaɓen 2023.
An fitar da sunayen Alkalan da za su yi hukunci a kotun koli. Atiku Abubakar, Peter Obi da Chichi Ojei ba su gamsa da hukuncin shari’ar kotun zabe ba.
Majalisar Dattawa ta ce za ta yi aiki da kyau a kasafin kudi domin talaka ya amfana a 2024. Za a kawowa Sanatoci kundin kasafin kudin 2024 a Nuwamban nan.
Akwai muhimman abubuwa da kotun ƙoli za ta yanke hukunci a kansu a ƙarar da jam'iyyun adawa da ƴan takararsu suka shigar kan ƙalubalantar nasarar Shugaba Tinubu.
Masu noman kaji a Katsina sun ji dadin ba Muhammad Abu Ibrahim kujerar NADF. Bola Tinubu ya tuna da iyalin abokinsa, tsohon Sanatan Katsina, Abu Ibrahim.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada sabbin kwamishinonin zaben jihohi guda tara a yau Laraba 25 ga watan Oktoba, jihohin sun hada da Gombe da Zamfara da saura.
Jam’iyyar LP ta nuna karfin gwiwar cewa ita ce za ta yi nasara a hukuncin da kotun koli za ta yanke a ranar Alhamis. Ta yi magana ne ta bakin lauyanta, Kehinde Edun.
Nyesom Wike zai karbe filaye a kan haraji a Abuja, Nyesom Wike wanda shi ne sabon Minista ya aika gargadin biyan haraji ga mutanen Abuja tun da ya shiga ofis.
Bola Tinubu
Samu kari