Bola Tinubu
Majalsar dattawan Najeriya ta amince da naɗin da Shugaba Bola Tinubu ya yi wa sabbin hafsoshin tsaron ƙasa. Majalisar ta amince da naɗin ne bayan tantancesu.
A jiya Bola Tinubu ya yi zama da kungiyar Gwamnonin Najeriya. A wajen taron ne Shugaban kasa ya fadawa Gwamnoni su ba shi sunayen wadanda suka dace da mukamai
Majalisar wakilai ta amince da bukatar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na neman ciyo bashin naira biliyan 500 domin siya wa yan Najeriya kayan rage radadi.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da cewa ƴan Najeriya mutum miliyan 12 za su riƙa samun N8,000 kowane wata domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya nemi izinin Majalisar Dattawan Najeriya wajen ciyo bashin dala miliyan 800 daga bankin duniya. A cikin wata takarda Tinubu.
Majalisar dattawa ta fara tantance manyan hafsoshin ƙasar nan da shugaba ola Tinuu ya naɗa. Majalisar dattawan za ta tantance su ne bayan Tinubu ya bukaci haka.
Alhaji Tanko Yakasai ya ce tun da Muhammadu Buhari ya sauka daga mulki, ya kamata wadanda ke goyon bayansa su fadi cigaban da ya kawo a shekaru takwas a ofis.
Da aka yi hira da shi a jiya, Shugaban Kwastam ya shaida cewa iyakoki kadan ne aka bude, akasin abin da ake rahotowa. Iyakoki biyar ne, halin da ake ciki kenan
Malam Nasir El-Rufai yana da ra’ayin cewa zaben shugaban kasa ya koyawa mutane hankali, a cewarsa zaben 2023 ya kunyata masu ci da addini da kokarin kiristoci.
Bola Tinubu
Samu kari