Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilai ta cika alkawarin raba albashin 'yan majalisar na watanni 6 ga talakawan Najeriya. A Disamba za a mika kudin ga Bola Tinubu domin ya raba
Jam'iyyar PDP ta gargadi majalisa kan kasafin kudin da Bola Tinubu ya gabatar na 2025. PDP ta ce akwai illoli a cikin kasafin da za su kara nakasa 'yan kasa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gabatar da kasafin kudi na ɗaya daga cikim hakkokinnda kundin tsarin mulkin Najeriya ya ɗora masa, ya ce zai sabunta fata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce 'yan majalisar tarayya kamar sun zarce a cikin barkwanci yayin gabatar da kasafin kudin 2025 a majalisar wakilai.
Akpabio ya ce ministoci masu bijirewa gayyatar Majalisa ba su cancanci gurbi ba, yayin da Tinubu ya gabatar da kasafin 2025 mai darajar N47.9trn.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2024 a ranar Laraba a gaban 'yan majalisar tarayya. Ya yi bayanin ayyukan da za a yi da kudaden.
An kara tsaurara matakantsaro a majalisar tarayyar kasar nan. Wannan ya faru a lokacin da ake jiran bayyanar shugaban kasa, Bola Tinubu don gabatar da kasafin kudi.
Sanata Abdul Ningi ya buga muhawara da Godswill Akpabio kan kudin da ake turawa gwamnonin jihohi duk wata na N50m kan tsaro amma ba su aiki sosai.
Majalisar Wakilai ta fara bincike kan rashin kawo tarakta 2,000 da injinan noma 100, da darajarsu ta kai N111.8bn duk da kashe kuɗi don inganta tsaron abinci.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari