Majalisar dokokin tarayya
Tsohon ministan ƙasa, gidaje da raya birane ya ce akwai wata manaƙisa da aka shirya game da batun ƙirƙiro sabuwar jihar Obolo daga jihar Akwa Ibom ta yanzu.
Wasu tsoffin ‘yan majalisa daga Arewa sun nesanta kansu daga goyon bayan tazarcen Tinubu da kungiyar NCF ta yi, suna zargin taron da nuna ra’ayin siyasa kawai.
ADC ta Kogi ta dakatar da dan majalisar wakilai, Hon. Leke Abejide saboda zargin rashin biyayya, kokarin jan mambobinta zuwa APC da kuma raina shugabannin jam’iyyar.
Gwamnati shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ciwo gingima gingiman bashi 6 daga fara mulki a 2023 zuwa 2025. An ciwo bashin ne domin yi wasu muhimman ayyuka.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon ɗan majalisar jihar Legas, Hon. Victor Akande, ya rasu bayan haɗarin mota da ya faru a Ojo makon da ya gabata.
A labarin nan, za a ji cewa Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar Bichi, Hon Abubakar Kabir Bichi ya bayyana cewa sai da ilimi za a iya yakar jahilci da koma baya.
Majalisar wakilai ta fara muhawara kan shirin dawo da zaben shugaban kasa, gwamnoni, 'yan majalisar tarayya da na jihohi a rana daya a zaben 2027.
Kwamitoci biyu na Majalisar Wakilai sun yi barazanar cewa za su ba da umarnin kamo gwamnan babban bankin Najeriya watau CBN saboda kin amsa gayyata.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta nada sababbin mukamai a matakin kasa a daidai lokacin da ta nada Nentawe Yilwatda a matsayin shugabanta na kasa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari