NECO
A labarin nan, za a ji yadda dalibai da ke zaman gidan fursun saboda laifuffuka daban-daban suna daga cikin mutanen da su ka yi nasara a jarrabawar NECO ta bana.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara daukar matakin da zai kara bunkasa fannin ilimi bayan daliban jiharsa sun yi bajinta a NECO.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an fara ganin ribar kula da gwamnatin Abba Kair Yusuf ke yi da bangaren ilimi bayan fitowar sakamakon NECO.
NECO za ta binciki makarantu 38 da aka kama da magudin jarabawa a SSCE 2025. Duk da haka, sama da kashi 60% na dalibai sun samu sakamako mai kyau.
Gwamnatin Kano ta bayyana farin cikinta kan yadda jihar ta zama ta daya a jerin jihohin da suka fi cin jarabawar NECO da aka saki ranar Laraba, 17 ga watan Satumba.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da jarrabawa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar da dalibai su ka rubuta a ranar Laraba, 17 ga watan Satumba, 2025.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da a ware wasu makarantun sa kai domin biyawa dalibansu kudin jarrabawar NECO da NBAIS.
Ministan ilimi ya, Tunji Alausa ya ce za a fara dakatar da duk wani dalibi da aka samu da satar amsa tsaron shekaru uku ba tare da rubuta NECO, WAEC ko JAMB ba.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da N3bn domin daukar nauyin jarrabawar WAEC, NECO, NABTEB da NBAIS ga dalibai 141,175 da suka ci jarrabawar tantancewa a Kano.
NECO
Samu kari