!["Saura kiris a daina rubuta jarrabawar kammala sakandare a takarda," WAEC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4e3b7996d6c14390.jpeg?v=1)
NECO
!["Saura kiris a daina rubuta jarrabawar kammala sakandare a takarda," WAEC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4e3b7996d6c14390.jpeg?v=1)
![Ana tsaka da shari'ar sarautar Kano, Abba ya biya wa ɗalibai 119,903 kudin NECO](https://cdn.legit.ng/images/560x315/28f225a94a983e5e.jpeg?v=1)
![Yajin aikin ƴan ƙwadago: Hukuma ta bayyana makomar masu jarrabawar WAEC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fddab055618a06a0.jpeg?v=1)
![Gwamnan Kano ya kafa kwamitin bincike saboda yawan faduwa jarrabawar 'qualifying'](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a97990da2e0c9cd4.jpeg?v=1)
![Shugaban makaranta ya tsere da kudin jarrabawar WAEC da NECO, ya lula kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ada9d25f38890486.jpeg?v=1)
![70% na fursunoni a Kano na jiran shari'a, suna samun ilimi a daure](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4224e163be605265.jpeg?v=1)
![Gwamnan APC ya amince da biyan N977m kudin jarabawar NECO ga dalibai 48,385 na jiharsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f79bf3555ada46f8.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya amince da fitar N977m domin biyan jarabawar NECO na shekarar 2023 ga daliban jihar har mutum 48,385.
![‘Yan Majalisa Sun Hana Yafewa Talaka Biyan NECO, JAMB da WAEC Kan Tsadar Rayuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/267664a55e1c6db5.jpeg?v=1)
Hon. Anamero Dekeri ya so ayi wa marasa hali afuwar biyan NECO, JAMB da UTME, ‘Yan majalisa sun hau kujerar na-ki da aka nemi a yafe kudin jarrabawa.
![Jarabawar NECO 2023: Jerin Jihohin Da Suka Samu Sakamako Mai Kyau Da Wadanda Suka Samu Akasin Haka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/76ab6dfb243c3f87.jpeg?v=1)
Ɗaliban jihar Abia sun samu sakamako mai kyau a jarabawar NeVO ta bana da aka saki, yayin da ɗaliban jihar Kebbi ba su yi abin a zo a gani ba a jarabawar.
![Da Dumi-Dumi: Hukumar NECO Ta Saki Sakamakon Jarabawar Bana SSCE 2023](https://cdn.legit.ng/images/190x107/edee2e07d2d025a0.jpeg?v=1)
Hukumar shirya jarabawa ta ƙasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantar sakandare (SSCE) ta shekarar 2023, a ranar Talata, 10 ga watan Oktoba.
![Cin Amanar Kasa: ICPC Ta Kama Farfesa Da ’Ya’yansa 4 Bisa Zargin Bindige Makudan Kudade](https://cdn.legit.ng/images/190x107/60f78b6af4db5dfa.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da cin hanci da sauran laifuka ta ICPC ta gurfanar da tsohon magatakardan Hukumar JAMB, Farfesa Ojerinde kan badakalar makudan kudade a hukumarsa.
![NECO Zata Ta Tura jami’an DSS, NSCDC Cibiyoyin Jarrabawa A Fadin Kasar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b55923fba6d8543.jpeg?v=1)
hukumar shirya jarabawa ta neco tace yanayin satar amsa da ake yi ne yasa zata fara kai jami'an tsaro cibiyoyin jarabawa a fadin kasar domin mganace matsalar.
![Da Dumi-Dumi: Hukumar NECO Ta Saki Sakamakon Jarabawar Bana SSCE 2022](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ca87a4145780bc07.jpeg?v=1)
Hukumar shirya jarabawa ta ƙasa NECO ta sanar da sakin sakamakon jarabawa gama sakandire da aka gudanawa a wannan shekarar 2022, inji Farfesa Dantani Wushishi.
![Hukumar NECO Ta Ce Zata Fitar Da Sakamakon Jarabwar SSCE Nan Da Kwanaki 45](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d26421ca24d50be1.jpeg?v=1)
Jihar Legas - Rajistaren Hukumar Shirya Jarrabawa ta Kasa (NECO), Farfesa Ibrahim Wushishi, ya yi alkawarin cewa za a fitar da sakamakon Jarrabawar Sakandare
!['Mun san muhimmancin babbar Sallah' NECO ta yi ƙarin haske kan batun jarabawa ranar Sallah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/799eed2604148f78.jpeg?v=1)
Hukumar shirya jarabawar fita daga sakandire ta ƙasa, NECO, ta ce tun farko ba ta tsara gudanar da jarabawa ranar 9 ga watan Yuli ba saboda zuwan babbar Sallah.
NECO
Samu kari