JAMB
Hukumar shiya jarrabawar UTME ta JAMB ta bayyana cewa, za ta saki sakamakon jarrabawar UTME da aka rubuta a makon da ya gabata cikin watan Afrilun wannan 2023.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da Sakandire (JAMB) ta fara jarabawar UTME 2023 a faɗin kasa nan, sai dai akwai matsalolin da suka ta so.
Ana cigaba da Allah wadai bayan jami'ar Covenant ta fasto David Oyedebo ta hana ɗalibai musulmai mata masu zana jarabawar gwaji ta JAMB shiga cikin ta da hijabi
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, ta tsawaita wa'adin rufe rajistan UTME na bana saboda wasu dalilai da suka faru a kasar nan na karancin kudi.
Jami'an hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa da sauran laifuka makamantansu (ICPC) sun kama tsohon shugaban hukumar JAMB ta ƙasa, Mista Dibu Ojerinde.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya ce zai mai da jarrabawar JAMB ta zama wa'adin shekaru hudu idan aka zabe shi ya zama shugaban kasa a zaben 2023.
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami'a ta bayyana lokacin da za ta fara siyar fom din jarrabawar UTME da kuma siyar da fom din shiga jami'a kai tsaye wato DE.
Babban Bankin Najeriya ya ce ya hada kai da cibiyar kula da jarrabar gaba da sakandare ta JAMB, za su yi amfani da eNaira wajen karbar kudin rajista da za a yi.
Yayin da ake tunkarar shekarar 2023, hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makaratun gaba da sakandare ta bayyana jadawalin ayyukanta na shekara mai zuwa.
JAMB
Samu kari