JAMB
Wata daliba yar shekaru 16 ce ta fi kowa cin jarrabawar JAMB a wannan shekarar kamar yadda ya zo a wata sanarwar da aka fitar a gidan gwamantin jihar Anambra.
Mai shekara 15 ya tashi da kusan maki 340 a JAMB watau jarrabawar UTME 2023, saura kiris ya kure makin da ake iya samu a darasin lissafi domin ya tashi da 99.
A wani bidiyon da muka gani, an ga lokacin da wata yarinya ta fashe da kuka bayan da bayyana cin JAMB 259 yayin da wasu ke kukan basu samu adadi mai yawa ba.
Hukumar shirya jarrabawar UTME ta JAMB ta saki sakamakon jarrabawar da aka yi a bana a kasar nan. Ta bayyana yadda kowa zai duba sakamakon na bana cikin sauki.
Hukumar shiya jarrabawar UTME ta JAMB ta bayyana cewa, za ta saki sakamakon jarrabawar UTME da aka rubuta a makon da ya gabata cikin watan Afrilun wannan 2023.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da Sakandire (JAMB) ta fara jarabawar UTME 2023 a faɗin kasa nan, sai dai akwai matsalolin da suka ta so.
Ana cigaba da Allah wadai bayan jami'ar Covenant ta fasto David Oyedebo ta hana ɗalibai musulmai mata masu zana jarabawar gwaji ta JAMB shiga cikin ta da hijabi
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, ta tsawaita wa'adin rufe rajistan UTME na bana saboda wasu dalilai da suka faru a kasar nan na karancin kudi.
Jami'an hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa da sauran laifuka makamantansu (ICPC) sun kama tsohon shugaban hukumar JAMB ta ƙasa, Mista Dibu Ojerinde.
JAMB
Samu kari