JAMB
Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar da ke yawo cewa JAMB ba zai sake zama wajibi wajen samun gurbin shiga jami’o’i da sauran makarantun gaba da sakandire.
Hukumar NUC ta yi gargadi ga dalibai yayin da ta fitar da sunayen jami’o’in bogi 58 da ke aiki ba bisa ka’ida ba a fadin Najeriya, suna ba da digiri marasa inganci.
JAMB ta sanar da cewa Okeke Chinedu ne ya fi maki kowanne dalibi samun maki a jarabawar UTME 2025, amma an gano sabani kan shigarsa jami'ar Nsukka a baya.
Ministan ilimi ya, Tunji Alausa ya ce za a fara dakatar da duk wani dalibi da aka samu da satar amsa tsaron shekaru uku ba tare da rubuta NECO, WAEC ko JAMB ba.
Yan Najeriya sun nuna takaici kan yadda ɗalibai suka faɗi jarabawar share fagen shiga jami'o'i da sauran manyan makarantu watau UTME, sun tattaro dalilai.
JAMB ta ce ɗalibai 379,997 daga jihohi 6 za su sake rubuta UTME bayan kuskure a sakamakon jarabawar, yayin da WAEC ta amince za ta taimaka a sake jarabawar.
Majalisar Wakilan tarayya ta yanke shawarar gudanar da bincike kan tangarɗar na'ura da aka samu yayin tantance sakamakon dubban ɗaliban da suka zana UTME 2025.
Sakamakon kura-kuran fasahar na'ura da aka samu, sama da dalibai miliyan ɗaya da rabi suka kasa samun sama da maki 200 a UTME 2025. JAMB ta dauki mataki.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da N3bn domin daukar nauyin jarrabawar WAEC, NECO, NABTEB da NBAIS ga dalibai 141,175 da suka ci jarrabawar tantancewa a Kano.
JAMB
Samu kari