
JAMB







Attajirin dan Najeriya ya bayyana cewa yana nan a kan bakarsa na daukar nauyin karatun Mmesoma duk da ta kirkiri sakamakon JAMB dinta. Ya ce zai bata shawara.

Bayan gano gaskiya da kuma gano yadda wata daliba ta jirkita sakamakon jarrabawarta na JAMB, mahaifinta ya fito ya bayyana gaskiya, ya nemi afuwar hukumar.

Kamfanin motoci na Innoson ya janye tallafin karatu da ya baiwa Joy Mmesoma Ejikeme bayan bincike ya tabbatar da sakamakon jarrabawarta na UTME na bogi ne.

Wani kwamitin bincike da gwamnatin jihar Anambra ta kafa domin binciken sakamakon jarrabawar UTME na Miss Mmesoma Joy Ejikeme ya gano wasu abubuwa guda hudu.

Yayin da ta fallasa aika-aikar da dalibar nan Mmesoma Ejikeme, ta yi na kara makin JAMB dinta, Aisha Yesufu ta bukaci a tsige shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Festus Keyamo ya bayyana cewa ya kamata a bari Mmesoma Joy Ejikeme ta samu gurbin shiga jami’a daidai da ainahin makin da ta samu a sakamakon jarrabawar UTME.

Bayan kusan mako ɗaya ana kai kawo, kwamitin binciken Anambra ya yi bayanin abinda ɗalibar nan ta faɗa yayin amsa laifinta na kirkirar makin JAMB da hannunta.

Kwamitin bincike na jihar Anambra ya buƙaci Mmesoma Ejikeme da ta gaggauta bayar da haƙuri ga hukumar JAMB da makarantar Anglican Girls’ Secondary School, Nnewi

Kwamitin binciken da gwamnan jihar Anambra ya kafa ya tabbatar da cewa, Mmesoma Ejikeme ta jirkita sakamakon jarabawar JAMB da ta zauna a watan Mayu, 2023.
JAMB
Samu kari