
Hukumar Fansho(Pencom)







Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da karin kudin 'yan fansho zuwa sabon karancin albashin kasar nan da aka duba a watan Afrilun 2019, The Cable ta sanar.

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar belin da Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban hukumar fansho ta kasa ya mika gabanta,The cable tace.

'Yan fansho a jihar Gombe sun fito zanga-zangar lumana don nuna rashin jin dadinsu kan rashin biyan su hakkinsu na tsawon watanni. Sun so su gana gwamnan jihar.

Sanata Ali Ndume ya bayyana yadda ya gudanar da rayuwa a kurukukun Kuje da kuma huldarsa da manyan ’yan siyasa har da ’yan Boko Haram a kurukukun da sauransu.

Abdulrasheed Maina, tsohon Shugaban hukumar fansho a ranar Alhamis, 10 ga watan Disamba, ya yanke jiki ya fadi a kotu a yayin shari’arsa da gwamnatin tarayya.

Kungiyar SERAP na shirin maka Shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin jihohi 36 gaban a kotu a kan bukatar gwamnonin na karbo bashi daga kudaden fansho.

Ali Ndume, Sanata mai wakiltar Borno ta kudu, ya umarci lauyoyinsa da su fara bin hanyoyin janyeshi daga tsayayyen Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban fansho.

A ranar Talata, babbar kotun tarayya ta Abuja, ta umarci a kama yaron tsohon shugaban hukumar fansho, Abdulrasheed Maina, Faisal, bayan kin bayyanarsa a kotu.

Sanata Ali Ndume, wanda ma'aikatan gidan gyaran hali na Kuje suka tafi dashi a ranar Litinin, a bisa umarnin babbar kotun tarayya dake Abuja, zai daukaka kara.
Hukumar Fansho(Pencom)
Samu kari