![Batun gyara ake: Tinubu ya sake kora a hukumomi, ya nada sabbin shugabanni a PenCom, NSITF](https://cdn.legit.ng/images/560x315/302c1b9dee6b3bcb.jpeg?v=1)
Hukumar Fansho(Pencom)
![Batun gyara ake: Tinubu ya sake kora a hukumomi, ya nada sabbin shugabanni a PenCom, NSITF](https://cdn.legit.ng/images/560x315/302c1b9dee6b3bcb.jpeg?v=1)
![“Ka da ku ba coci ko masallaci sadaka daga fansho”: Gwamna ga ma'aikata masu ritaya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5f83f1d7668d93f6.jpeg?v=1)
![Abba ya kaddamar da muhimmin aiki a Kano, yayi abin da ya gagari Gwamnatin baya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/27eaace55dffefe4.jpeg?v=1)
!["Duk da masu ja da ikon Allah, mun yiwa mutanen Kano aiki," Gwamna Abba gida gida](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e0e3f06339e19a90.jpeg?v=1)
![Bayan shekaru 13 suna jiran tsammani, gwamnati ta jiƙa ƴan fansho da biliyoyi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e61af72e24476a14.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Tinubu na tunanin kwashe kuɗin ƴan fansho ta yi wasu muhimman ayyuka](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a3a94dbe915a9b21.jpeg?v=1)
![Gwamna Abba na Kano ya sake faranta ran tsofaffin ma’aikata da biyan kudin giratutin N5bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/28f225a94a983e5e.jpeg?v=1)
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya ba da umarnin fitar da Naira biliyan 5 domin biyan kudaden 'yan fansho a jihar. Wannan dai shi ne karo na 2 a wata 6.
![Tinubu na fuskantar sabuwar matsala yayin da 'yan fansho ke shirin fita zanga-zanga tsirara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/db1a78fcd9555f8d.jpeg?v=1)
Dangane da karin albashi, kungiyar 'yan fansho ta NUP ta koka kan cewa har yanzu akwai tsofaffin ma'aikata da ake biya N1,500 a wata matsayin kudin fansho.
![Shugaban kasa ya fitar da sababbin nadin mukamai a hukumomin NCC da NIGCOMSAT](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a653f966f42f2b41.jpeg?v=1)
Bola Tinubu ya cigaba da yin ruwan nade-nade a mulki. Tinubu ya amince da nadin shugabanni da-dama da za su kula da hukumomi da kamfanoni a ma’aikatar sadarwa.
!['Yan fansho sunyi barazanar yin zanga-zanga zigidir, sun bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2bcf8f8aa415917a.jpeg?v=1)
Godwin Abumusi, shugaban kungiyar 'yan fansho na Najeriya ya ce za su fita titi su yi zanga-zanga zindir idan har gwamnati ba ta kara fansho mafi karanci ba.
![Fashola ya bayyana yawan kudin da yake karba a matsayin fansho daga gwamnatin Legas, bidiyon ya yadu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0788ffa5f3147ff3.jpeg?v=1)
Babatunde Fashola ya ce ₦577,000 kawai yake karba kudin fansho a matsayinsa na tsohon gwamnan jihar Legas. Ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi.
![Abba Gida Gida: Yadda ‘Yan Fansho Suka Mutu Saboda Zalunci Lokacin Mulkin APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e11d252e00ce3bb0.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Kano ya shaidawa tsofaffin ma’aikata cewa shi mai kaunarsu ne. Bayan shekaru 'yan fansho su na jiran hakkokinsu, Abba Kabir Yusuf ya share masu hawaye.
![Yan fansho ga Tinubu: Cire tallafin mai ya jefa mu cikin mawuyacin hali](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fcfa0a9abc3c864a.jpeg?v=1)
Yan fansho a Najeriya sun koka wa shugaban kasa Bola Tinubu kan halin da suka shiga sakamakon cire tallafin man fetur. Sun roki Tinubu ya sanya su a tallafin N25k.
![Kano: Abba Kabir Ya Ware Biliyan 6 Don Saka Wa 'Yan Fansho, Ya Soki Ganduje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c50a7bfa95d449c.jpeg?v=1)
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya bayyana shirya biyan basukan 'yan fansho da wadanda su ka mutu yayin aikin gwamnati naira biliyan shida a jihar.
![Sun Koma Ga Allah: Yan Fansho Za Su Fara Azumi Daga Ranar Alhamis a Jihar Lagas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4ecaba07d10269fd.jpeg?v=1)
Masu karbar fansho a jihar Lagas za su fara azumi da addu'o'i a ranar Alhamis, 21 ga watan Satumba a kokarinsu na ganin an gyara duk wasu kura-kurai da ke tsarin.
Hukumar Fansho(Pencom)
Samu kari