Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Kawo yanzu jam'iyyar APC, mai mulki ba ta riga ta yi martani ba kan rahoto da wasu kafafen watsa labarai suka fitar da cewa cewa Abdullahi Adamu ya yi murabus.
Bola Tinubu zai yi amfani da rahoton jami’an tsaro da hukumomi wajen kafa gwamnati. Wadanda su ka yi wa APC hidima a zaben 2023, za su iya tashi a tutar babu.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Buhari, Tolu Ogunlesi ya bayyana cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya shirya bayyana jerin sunayen ministocinsa a makon nan.
Abba Kabir Yusuf ya shahara a siyasa da sunan Abba Gida Gida bayan ya samu goyon bayan Kwankwasiyya, bayan shi akwai wasu Gwamnoni akalla 3 masu uban gida a yau
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi watsi da rahotannin cewa ya soki tsarin rabon naira biliyan 500 na rage radadi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni sun ce Shugaban kasa Bola Tinubu na duba yiwuwar daura tsohon gwamnan jihar Lagas, Akinwunmi Ambode, a matsayin sanatan Lagas da sauke wanda ke kai.
Gwamnonin 1999 da aka zaba tare da Bola Tinbubu sun ziyarci shugaban kasar a fadar shugaban kasa don zumunci, 3 daga cikinsu sun zama gwamnoni a kasa da 40.
Za a ji Tanko Yakasai ya yi fashin baki kan yadda siyasar jihar ta ke tafiya tsakanin bangaren Gandujiyya da kuma ‘Yan Kwankwasiyya, ya kawo wasu shawarwari.
An rahoto cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na shirin nada wani tsohon shugaban wani bankin zamani daga yankin kudu maso yamma a matsayin ministan kudi.
Siyasa
Samu kari