Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Atiku Abubakar, ya bukaci hukumar zabe ta kasa, INEC da ta gaggauta dawowa bakin tattara sakamakon zaben gwamnan Adamawa.
Aisha Dahiru, wacce aka fi sani da Aisha Binani ta zama mace ta farko da aka zabe a matsayin gwamna a Najeriya. An sanar da hakan bayan INEC ta gama zaben ciko
Wasu mutane da ba a san ko su wanene ba a jihar Adamawa sun yi wa wani kwamishinan hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) wanda aka boye sunansa zigidir.
Hukumar zabe ta kasa ta ayyana dan takarar jam'iyyar All Progressives Congress ( APC), Dr Nasiru Idris, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kebbi.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta ayyana Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal a matsayin zababben sanata mai wakiltan yankin Sokoto ta kudu.
An gama kaɗa kuri'a a mafi yawan rumfunan da cikon zaben gwamna a Adamawa da Kebbi ya shafa kuma malaman zabe sun fara kidaya kuri'u da sanarwa a hukumance.
Hukumar zaben Najeriya INEC ta barranta kanta da ayyana Sanata Aisha Dahiru wato Aisha Binani da Baturen Zabe na Jihar Adamawa Farfesa Yunus ya yi a safiyar yau
Tsohon shugaban NERC mai kula da harkar wuta ta kasa, Sam Amadi ya nemi a ba shi takarar Gwamnan jihar Imo a jam’iyyar adawa mai tashe ta LP, amma bai dace ba
‘Yan NNPP sun karu a Jihar Kano, nasarar Jam’iyyar NNPP ta karu a zaben majalisa. Muhammad Bello Shehu ya doke Aminu Sulaiman Goro da Shuaibu Abubakar a Fagge
Siyasa
Samu kari