Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakwancin tsoffin gwamnonin 1999 a fadarsa da ke Abuja, Tinubu na daga cikin wadannan rukunin gwamnonin daga 1999 zuwa 2007.
‘Dan takaran APC a Kano, Abdulsalam Abdulkarim Zaura da EFCC ya dauki Lauya kuma ya yi nasarar dakatar da sauraron kararsa. Kotu ta ce sai an jira kotun koli.
Za a ji cewa Shugaban SNM ya bayyana cewa tsohon Gwamna kuma Sanata mai-ci yana so a ba ‘danuwan shi mukamiana zargin shi ya rikewa ‘danuwansa takarar Sanata.
A jiya Daniel Bwala ya firgita magoya bayan Peter Obi a Twitter, ya ce ana shirin raba kan LP ta hanyar ba wani ‘dan kwamitin LP-PCC mukamin Ministan tarayya
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bai wa sabbin kwamishinoni 16da ya naɗa rantsuwar kama aiki kuma ya musu nasiha da su ji tsoron Allah wajen sauke nauyi.
Rigimar da ake fama da ita a APC ya yi kamari, an zargi Jam’iyya da mugunta. Salihu Lukman ya kira taro, ya tona abin da ya faru da Bola Tinubu lokacin kamfe
Gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu da gwamnan Enugu Peter Mbah na fuskantar ƙalubale saboda ƙararsu da aka kai kotun sauraron ƙararrakin zaɓe kan batun.
Jam'iyyar Labour ta buƙaci a gaggauta korar shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), sannan a kuma gudanar da bincike ƙwaƙwaf a hukumar zaɓen.
Gwamnan jihar Kano zai ba masu nakasa damar zuwa jami'o'in kasashen waje. Wani malami ya yaba da lamarin, ya ce tsari ne mai kyau domin su ma su na neman ilmi.
Siyasa
Samu kari