Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa. Jam'iyyar NNPP ta zabi Ahmed Ajuji a matsayin wanda zai ci gaba da jan ragamarta.
Dan majalisa mai bukata ta musamman Bathiya Wesley ya yi nasarar zama kakakin majalisar jihar Adamawa, a karshe ya godewa gwamnan jihar Honarabul Ahmadu Fintiri
Majalisar dokokin jihar Kwara ta sake zaɓar Engr. Yakubu Salihu-Danladi a matsayin kakakinta a karo na biyu. Yakubu matashi ne sharaf mai shekara 38 a duniya.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya rantsar da sabbin kwamishinonun da ya naɗa, ya roki su tashi tsaye a kokarin gwamnatinsa na inganta walwalar talakawa.
Gwamnan Umar Bago Mohammed na jihar Neja ya bayar da tabbacin cewa mata ne za su rike mataimakan shugabannin kananan hukumomi a karkashin gwamnatinsa, inda.
Mamban majalisar jiha, Tukur Bala Bodinga, ɗan kimanin shekara 47 a duniya ya samu nasarar zama sabon kakakin majalisar dokokin jihar Sakkwato bayan kaɗa kuri'a
Za ku ji wasu manyan dalilan da suka taimakawa Hon. Tajudden Abbas PhD wajen zama sabon shugaban majalisar wakilan kasar nan a zaben da aka gudanar yau a Abuja.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta zaɓi Bilyaminu Moriki a matsayin saɓon kakakinta. Hon. Bilyaminu ya samu hawa kan kujerar shugabancin ba tare da hamayya ba.
Moses Sule, sabon mamba a majalisar dokokin jihar Filato ya yi nasarar zama shugaban majalisa ta 10 yayin bikin rantsuwar kama aiki ranar Talata, 13 ga wata.
Sanata Barau Jibrin ya zama mataimakin shugaban majalisar dattawa a zaɓen da aka gudanar ranar 13 ga watan Yuni. Gogaggen ɗan siyasan ya fito daga jihar Kano.
Siyasa
Samu kari