Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasara a kotun daukaka kara.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Yan majalisar jiha sun zaɓi Honorabul Blessing Agbebaku a matsayin sabon shugaban majalisar dokokin jihar Edo, sun kuma zaɓi nace a matsayin mataimakiyarsa.
Bayanai sun bayyana kan adadin kwanakin da tsoffin shugabannin kasa, Obasanjo, Yar’adua, Jonathan, da Muhammadu Buhari suka dauka kafin su nada ministocinsu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda ake wa laƙabi da Abba Gida Gida ya mayar da tsohon shugaban Hukumar Tattara Haraji ta jihar Kano (KiRS), Alhaji San.
Dan majalisar jihar Bauchi, Honarabul Ado Wakili ya rigamu gidan gaskiya kwanaki kadan kafin wa'adinsa ya kare bayan ya sha kaye a zaben da aka gudanar a jihar.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya yi magana kan tazarcen da ya so ya yi karo na uku wanda bai yi nasara ba. Ya ce wasu gwamnoni sun so hakan. ya faru.
Sabon ɗan majalisa kuma matashin ɗan shekara 40 a duniya, Chike Olemgbe, ya smau nasarar zama zabon kakakin majalisar dokokin jihar Imo ta 10 da aka rantsar.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana muhimman abubuwan guda 8 da gwamnatinsa za ta fi mayar da hankali a kai. Tinubu ya bayyana hakan ne ranar Alhamis a Abuja.
Sakamakon dokar da Muhammadu Buhari ya rattaɓa wa hannu kafin barin Ofis, ya zama waji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa ministoci cikin watanni biyu.
A halin yanzun, ana dakon jin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da jerin sunayen Ministocin da zai naɗa, sai dai a cikin gida APC akwai matsaloli.
Siyasa
Samu kari