Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Shugabannin jam'iyyar APC reshen jihar Ribas sun bayyana cewa ko ƙaɗan tsohon gwamna Nyesom Wike bai taimaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ɓa a zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya zama sabon shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa a ranar Alhamis, 3 ga watan Agustan 2023.
Sabon shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya sha alwashin kawo sauyi a APC da kuma yin nasara a zabukan da ke tafe a jihohi uku a wannan shekara.
Majalisar zartaswa ta ƙasa (NEC) ta jam'iyyar APC a ranar Alhamis, 3 ga watan Agustan 2023, ta zaɓi Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar na ƙasa.
Jam'iyyar APC mai mulki ta zabi tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin shugabanta na kasa yayin taron masu ruwa da tsaki a Abuja a yau Alhamis.
Jigo a APC ya sake ajiye kujerarsa, za a rasa mutane 5 a Majalisar NWC. Kafin nan Salihu Lukman ya rubuta takardar murabus bayan tafiyar Sanata Abdullahi Adamu.
An bayyana yawan ƙuri'un da kowace daga shiyyoyin Najeriya shida ta bai wa Shugaba Bola Tinubu lokacin zaɓe, da kuma yawan ministocin da kowace daga cikinsu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da sauran shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC), na gudanar da taron majalisar zartaswar jam'iyyar a Abuja.
Wasu fayafayen bidiyo da aka yaɗa a Intanet, sun nuna cewa tsohon shugaban APC, Abdullahi Adamu ya yi murabus ne bayan gano cewa kotu ta soke nasarar Tinubu.
Siyasa
Samu kari