Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Jagoran NNPP na ƙasa, Dakta Boniface Aniebonam, ya bayyana kaɗuwarsa bisa hukuncin Kotun ɗaukaka ƙara na tsige Gwamnan Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
An ba gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akinkunrin Akeredolu, wa'adin sa'o'i 72 domin ya miƙa mulki ga mataimakinsa, Lucky Aiyedatiwa saboda rashin lafiyarsa.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Ebele Jonathan, ya yi magana kan sake zaɓen Gwamna Duoye Diri a zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Bayan kotun ɗaukaka kara ta sanar da hukunci kan zaben gwamnan Kano, iyaye da dama sun shiga damuwa, sun ɗauko yaransu daga makarantu tun da wuri.
Kotun ɗaukaka kara ta tabbatar da hukuncin sauke Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP daga matsayin gwamnan jihar Kano bisa dogaro da dalilai guda biyu.
Yan Najeriya sun fito dandalin soshiyal midiya inda suka tofa albarkacin bakunansu a kan hukuncin kotun daukaka kara da ta tsige Abba gida-gida daga gwamna.
Kungiyoyi da wasu shugabannin siyasa sun matsa wa shugaba ƙasa, Bola Tinubu, inda suka gargaɗi ya guje wa bin haramtacciyar hanya wajen tsige Abba Kabir.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta mika satifiket ga sabon zababben gwamnan jihar Kogi, Alhaji Usman Ododo a yau Juma'a 17 ga watan Nuwamba a birnin Lokoja.
Primate Elijah Ayodele ya fada ma dan takarar gwamnan PDP a zaben jihar Nasarawa na 2023, David Ombugadu, da kada ya yi bacci kan shari’arsa a kotun daukaka kara.
Siyasa
Samu kari