Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Bayo Onanuga ya fadi abin da ya jawo APC ta karbe kujerar Gwamnoni. Ana zargin Bola Tinubu ya sa hannu APC ta karbe kujerar wasu Gwamnonin adawa.
Babban lauyan Najeriya (SAN), Femi Falana, ya yi kiran da a sake duba hukuncin kotun ɗaukaka ƙara ta yanke na tsige gwamnonin jihohin Kano da Plateau
Mutane 35 sun kai Tinubu kotu domin a soke mukaman da ya bada. Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) da BudgIT su ka hadu wajen zuwa kotu.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya bayyana hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na tsige shi a matsayin wani koma baya na wucin gadi. Ya garzaya kotun ƙoli.
Kotu ta ba Jam’iyyar APC kujeru a Filato da aka tsige ‘Yan majalisun dokokin PDP. Kujerar Hon. Rimvjat Nanbol ta bar hannun jam'iyyar PDP ta koma hannun LP.
Sanata Shehu Sani ya fito gaban Duniya ya soki hukuncin sauke Gwamnan jihar Filato, tsohon Sanatan ya ce kotu ta na neman zama makarar da ake birne damukaradiyya.
Akwai dalilai masu ƙarfi da suka sanya jam'iyyar Labour Party da ƴan takararta ba su yi abun kirki ba a zaɓen gwamnan da aka gudanar a jihohin Bayelsa, Imo da Kogi.
Kafin a je ko ina, mutane sun fara zanga-zanga a kan sauke Gwamnan Filato da kotu ta yi. Hukuncin kotun daukaka kara bai yi wa wasu dadi a jihar Filato ba.
A yanzu dai tunbuke Gwamnan Filato bayan zargin magudi a zaben Kogi da Imo ya sa an fara tsorata da APC. Mafi yawan hukuncin da ake yi sun taba jam’iyyun hamayya ne.
Siyasa
Samu kari