Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Jerin wasu da su ka gamu da irin bakin cikin Maryam Shetty a tarihin Najeriya. A 2023, akwai ‘dan takaran da ya ga haka, an yi haka a zaben Gwamnan Kogi a 2015.
Zuwa yanzu an tantance kusan duka Ministocin. Mutum 2 su ka ragewa ‘Yan Majalisa, Sai ranar Litinin ne Festus Keyamo da Mariya Bunkure za su san makomarsu.
Jim kadan bayan Mariya Mahmoud Bunkure ta maye gurbin Maryam Shetty, sai aka ga Abdullahi Ganduje, Goggo Mariya Mahmoud Bunkure da wasu na gulmar Maryam Shetty
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana dalilin da ya sanka sauya sunan Dr. Maryam Shetty da na Mariya Mahmoud Bunkure cikin ministoci.
Kakakin tsohon gwamnan jihar Zamfara, Anas Abdullahi Kaura ya yaba wa Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa naɗa Bello Matawalle a matsayin muƙamin minista.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu a yau Juma'a 4 ga watan Agusta ya sauya sunan Dakta Maryam Shetty a matsayin minista daga jihar Kano da Dakta Mariya Mahmoud Bunkure.
Inyamurai mazauna jihar Neja sun yi kira ga Gwamna Mohammed Bago da ya nada dan kabilarsu a majalisarsa saboda gudunmawar da suke bayarwa wajen ci gaban jihar.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, da Ifeanyi Okowa sun shiga gana wa yanzu haka da gwamnonin jam'iyyar APC a babban birnin tarayya Abuja.
An alaƙanta tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da hannu cikin cire sunan Maryam Shetty daga mutanen da Tinubu zai naɗa ministoci a gwamnatinsa. Shetty.
Siyasa
Samu kari