Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Uwar jam'iyyar PDP ta ƙasa ta sanar da naɗa kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar PDP reshen jihar Kogi karƙashin jagorancin tsohon sanatan Abuja, Philip Aduda.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago ya sha caccaka a wurin masu amfani da kafafen sadarwa biyo bayan naɗin hadimai mata 131 da ya yi a ƙarshen makon nan.
Nasir El-Rufai ya tsokano rikici a APC da ya bada sunan wanda yake so ya maye gurbinsa a Ministoci, wasu sun ce bai dace El-Rufai ya tsaida wanda yake so ba.
A wani bidiyo da ya yadu, Lola Ade-John, sabuwar ministar yawon bude ido ta sanya hannu a takardar kama aiki sannan ta duka ta gaishe da shugaba Bola Tinubu.
Shugaba Tinubu ya bukaci ministocinsa 45 da su yi wa kasar aiki cikin mutunci sannan su aiwatar da ayyukan da aka ba su ba wai ga jihohi ko yankunansu kadai ba.
Har yanzu ba a shawo kan rikicin PDP da gwamnonin G5 da suka yi yakin neman adalci da daidaito ba amma basu taya Wike murnar zama minista karkashin APC ba.
Sabon ministan ilimi a gwamnatin Bola Tinubu, Farfesa Tahir Mamman, ya bayyana cewa zai yi aiki kamar magini a muƙamin da shugaban ƙasa ya ba shi. Ya bayyana.
Wata kungiyar jama'a ta roki shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da ya sanya baki a kan takkadamar da ke kewaye da gudanarwar kotun zabe a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya sanar da rage kuɗaɗen karatu da ake biya a manyan makarantun jihar Kaduna. Uba Sani ya dauki wannan mataki ne domin.
Siyasa
Samu kari