Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman kira ga mambobin APC. Ya bukaci su kafa tsari mai karfi don samun nasara a jihohin da ba su da iko.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman kira ga mambobin APC. Ya bukaci su kafa tsari mai karfi don samun nasara a jihohin da ba su da iko.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugaban hukumar NIMC, Aliyu Abubakar Aziz, ya tafi hutun dole kafin yin ritaya, ya kuma naɗa sabon shugaba na riƙo.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sabon saƙo ga sabbin ministocin da ya rantsar a ranar Litinin, ciki har da Nyesom Wike da sauran minitocin su 44
Dakta Betta Edu tana daga cikin ministoci 45 da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar a ranar Litinin, 21 ga watan Agusta, a babban birnin tarayya Abuja.
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bai wa 'yan Najeriya haƙuri kan halin matsin tattalin arziƙin da ake ciki, inda ta bayyana cewa 'yan ƙasa.
Abubakar Malami ne ministan shari'an da ya fi jimawa a kan mulkin tun shekarar 1999, mun haɗa muku baki ɗaya ministocin shari'a da aka yi a jamhuriya ta huɗu.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya gargaɗi sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike da ya bi a hankali don gudun kar ya jefa.
Wani matashi dan Bauchi, Khamis Musa Darazo, ya sha alwashin sauya sunan diyarsa zuwa na mahaifiyar shugaban kasa Bola Tinubu idan ya yi nasara a kotun zabe.
Babban malamin coci, Fastor Kingsley Okwuwe, ya bayyana cewa an masa wahayin cewa Peter Obi na Labour Party ne zai samu nasara a Kotun zaben shugaban ƙasa.
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai zo birnin domin ɗaga tutar jam'iyyar APC ko ta PDP ba, ya zo ne domin taimakawa Tinubu.
Siyasa
Samu kari