Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya bayyana cewa Nyesom Wike zai hana Gwamna Fubara na Rivers sakat.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Osun ya bayyana cewa batun da ya haɗa shi rigima da magabacinsa, Mista Ibikunle Amosun, abu ne ya shafe shi shi kaɗai.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ya bayyana kudirinsa na tsayawa neman takarar gwamna a jihar a karkashin tutar jam'iyyar PDP a zaben da za a yi a 2024.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a kwanakin nan na shan suka bayan jinginar da rubabbiyar gwamnati ga Bola Tinubu musamman bangaren tattalin arziki.
Magoya bayan jam'iyyar NNPP mai alamar kayan alatu sun yi tattaki daga gidan Kwankwaso zuwa hedkwatar yan sandan jihar Kano kan hukuncin tsige Abba.
Dattawan Arewa sun yi magana bayan shari’o’in zabe musamman na Kano. Haka kuma tsohon shugaban kungiyar lauyoyi na kasa watau NBA, Olumide Akpata ya koka.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan yiwuwar samun dan kabilar Igbo a matsayin shugaban kasa.
Farfesa Farouq Kperogi ya yi bayanin dalilin da ya sanya Peter Obi da Atiku Abubakar suka kasa yin nasara a kan Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kotu.
Matan da ke kaunar Abba Gida Gida sun yi zanga-zanga a jiya. Har a kudancin Najeriya, an samu Kwankwasiyya da masoyan Abba da su ka shirya zanga-zanga.
Siyasa
Samu kari