Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya kai ziyara wurin Shugaba Tinubu kan shirye-shiryen siyasar 2024 da ake shirin gudanarwa a jihar Ondo kwana biyu bayan mutuwar Rotimi.
George Moghalu ya fahimci abin da ya sa mutane ke kuka da gwamnatin Bola Tinubu. Tsohon mai binciken kudin na APC ya ce jama'a sun dauka gwamnatin nan ta dade.
Malamin addini mazaunin jihar Ondo, Prophet Ifetayo Afinjuomo, ya yi ikirarin cewa ya hango wani mutum daga karamar hukumar Ileoluji/Okeigbo na jihar ya zama gwamna.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya zama mutum na farko da ya fara biyan albashin wata 13 a shekara ɗaya ga ma'aikatan gwamnati a tarihin jihar.
Mutanen da tsohon gwamnan jihar Ondo, Marigayi Rotimi Akeredolu, ya naɗa a muƙamai na ci gaɓa da miƙa takardar murabus bayan rasuwarsa ranar Laraba.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya dukkan yan majalisar jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC sun rasa kujerunsu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tara masu buƙata ta musamman akalla 2,000 a gidan gwamnati, ya raba musu tallafin N20,000 kowanen su da kayan abinci.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bada umarnin tafiya hutu na zaman makoki sakamakon rasuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ranar Laraba.
An yi hasashen makomar Gwamna Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar NNPP a kotun koli yayin da ake shari'a a tsakanin jam'iyyar APC da NNPP ta kara daukar zafi.
Siyasa
Samu kari