Wasu ‘yan majalisar wakilai hudu daga jihar Rivers sun sauya sheka zuwa APC, tare da bin sahun Gwamna Siminalayi Fubara bayan rikicin siyasa a jam’iyyar PDP.
Wasu ‘yan majalisar wakilai hudu daga jihar Rivers sun sauya sheka zuwa APC, tare da bin sahun Gwamna Siminalayi Fubara bayan rikicin siyasa a jam’iyyar PDP.
Wani ‘Dan Majalisar Ingila ya fasa kwan yadda Gowon ya wawuri dukiyar Najeriya. ‘Dan Majalisar ya ce tsohon Shugaban Najeriya ya saci kudi daga asusun CBN.
Nadin mukamai ‘barkatai’ da Bola Tinubu ya yi ya sake harzuka Atiku Abubakar. Shugaba Tinubu ya tsokano Atiku a sababbin mukaman da ya nada a ranar Litinin.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta tsige Timipre Sylva, dan takarar gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress a jihar Bayelsa.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kogi da zaa yi a ranar 11 ga watan Nuwamba, Dino Melaye, ya gamu da cikas yayinda jiga-jigan jam'iyyar suka koma APC.
Yayin da ya rage wata ɗaya gabanin zaɓen gwamna a jihar Kogi, Yahaya Ododo, jigo a jam'iyyar APC ya ayyana goyon bayansa ga ɗan takarar gwamna na AA.
Wanda ya kafa jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Boniface Aniebonam ya yi magana kan ƙarar da jam'iyyar ta ɗaukaka kan hukuncin kotun zaɓen gwamnan Kano.
Yayin da ake shirye-shiryen zuwan zaben gwamna a jihar Bayelsa, Gwamna Diri na jam'iyyar PDP mai neman tazarce ya karbi sabbin masu sauya sheƙa daga APC da LP.
Jam'iyyar adawa PDP ta ƙara shiga duhu yayin da tsohon ɗan majalisar tarayya da wasu shugabannin mata suka tattara suka koma jam'iyyar APC a jihar Kogi.
Gabanin zaɓen 11 ga watan Nuwamba, 2023 a jihohin Imo, Kogi da Bayelsa, hukumar zaɓe INEC ta ce tabarbarewar tsaro da rikicin siyasa ya shige mata hanci.
Siyasa
Samu kari