Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Wata kungiya mai suna RAI ta bayyana bukatar da ke akwai na binciken tsohon Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed bayan zarge-zargen Aliko Dangote.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Dan majalisa a jihar Kano mai wakiltar mazabar Tarauni a majalisar Tarayya, Mukhtar Yerima ya yi nasarar kwato kujerarsa a kotun daukaka kara bayan ya rasa kujerarsa
Wani babban lauya, Titilope Anifowoshe ya ce da alamu Atiku ba zai yi nasara ba kan Bola Tinubu yayin su ke ci gaba da dambarwa kan takardun Tinubu.
Farfesa Farooq Kperogi ya yi amai ya lashe kan dambarwar takardun Tinubu inda ya ce babu inda shugaban ya saba doka na bayyana takardunsa da ya mika ga INEC.
Jam'iyyar NNPP a jihar Kano ta bayyana cewa babban kuskuren da Tinubu ya yi shi ne na zaban Ganduje a matsayin shugaban APC, ta ba shi shawara ya dawo ga kwankwaso.
Abba Kabir Yusuf ya garzaya kotu domin ya iya zama a kan kujerar Gwamna a Kano. Lauyan da yake kare Bola Tinubu a kotun zabe, Wole Olanipekun SAN zai tsayawa NNPP
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da hukuncin kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Abia, wanda ya tabbatar da nasarar Aƙex Otti.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Kogi ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023, Labour Party ta rasa shugabanninta na kananan hukumimi 21, sun koma APC.
Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamna ta kori ƙarar da jam'iyyar PDP da ɗan takararta na gwamna suka kalubalanci nasarar gwamna Alex Otti na Labour Party.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, ya gudanar da taron manema labarai kan takardun karatun shugaban kasa Bola Tinubu.
Siyasa
Samu kari