Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnatin jihar Ondo ta yi martani kan mutuwar Gwamna Rotimi Akeredolu inda ta ce ya mutu ne a kasar Jamus bayan ya sha fama da jinya ta cutar daji na tsawon lokaci.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta kama dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar, Hon. Ladi Adebutu kan wasu zarge-zarge da suka hada da siyan kuri'u a zabe.
Wani babban malamin addinin islama, Sheikh Sulaiman Farooq Onikijapa, ya hango cewa nan gaba kaɗan Tinubu da Aregbesola zasu dawo inuwa ɗaya kamar da.
Rahotannin dake fitowa yanzu haka sun nuna cewa an yi nisa a bikin rantsar da Lucky Aiyedatiwa a matsayin sabon gwamnan jihar Ondo bayan mutuwar Akeredolu.
A yau Laraba ce aka rantsar da sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa bayan rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar a kasar Jamus bayan ya sha fama da jinya.
Gwamnatin jihar Ondo ta sanar da rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu a hukumance ranar Laraba, ta kuma bayyana tsarin yadda za a masa jana'iza da binne shi.
Rahotanni daga Akure, babban birnin jihar Ondo na nuni da cewa yau Laraba za a rantsar da Lucky Aiyedatiwa matsayin sabon gwamnan jihar. Karfe hudu za a rantsar.
Dandazon mata sun fito sun yi dafifi domin cigaba da gudanar da zanga-zanga kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adamawa. Sun bukaci ayi musu adalci.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC reshen jihar Kano, na zargin gwamnatin jihar ta NNPP da kokarin karkatar da kudaden kananan hukumomin jihar.
Siyasa
Samu kari