Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta shiga gaban PDP wajen zama babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, da Bola Tinubu sun yi alkawarin jama’a za su gwangwaje a shekarar nan, a cewarsu tattalin arziki zai bunkasa a 2024.
Jami'yyar PDP a jihar Ondo ta dakatar da shugabanta a jihar, Fatai Adams kan zargin zagon kasa ga jami'yyar tare da neman bata mata suna a idon duniya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya rabawa wasi bayin Allah tallafin motoci kirar sharon guda 60 domin su dogara da kansu a Kano.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa babu wani rikicin siyasa da zai sanya ya kasa cigaba da ayyukan da yake yi a jihar Rivers.
Wata mata ta haddasa gaba tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da Mataiakinsa. Marigayi gwamna Rotimi Akeredolu ya yarda da Lucky Aiyedatiwa kafin a ci amanarsa.
Edision Ehie, ya yi murabus daga kujerar shugaban tsagi ɗaya na majalisar dokokin jihar Ribas, ya kuma aje kujerar mamba mai wakiltar mazaɓar Ahaoda ta gabas.
Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya buƙaci kowane ɓangare da sabani ya shiga takaninsa da ɗan uwansa a jihar Benuwai su haɗa kai wuri ɗaya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa ba shi da burin da ya wuce ya gina al'umma mai cike da gaskiya da adalci da kawar da rashin haɗin kai.
Siyasa
Samu kari