Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Ishaq Akintola, shugaban kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ya soki nade-naden da Tinubu ke yi a baya-bayan nan a yankin yarbawa yana mai cewa ana fifita kirista.
Sanata Dino Melaye, ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar PDP a zaben Kogi ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023, ya ce Gwamna Yahaya Bello na kokarin ta zarce.
Gwamnan Kaduna ya zabi Dr. Abdulkadir Mayere a matsayin sabon Sakataren Gwamnati. Uba Sani ya fitar da sanarwa ta musamman ta ofishin Sakatarensa na yada labarai.
Sanatan Adamawa, Sanata Abbo, ya zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, da hannu a hukuncin da Kotun daukaka kara ta yanke na tsige shi daga kujera.
Shugaba Tinubu na Najeriya ya yi barazanar yin karar Majalisar Dinkin Duniya idan har ba ta fito ta yi bayanin yadda ta kashe kudade da ta karba da sunan Najeriya ba
A yau ne labari ya zo mana cewa Kotun sauraron daukaka kara da ke zama a garin Abuja, ya soke zaben Elisa Ishaku Abbo da aka yi a farkon shekarar 2023.
Kamfanin yada labarai na ƙasar Birtaniya (BBC) ta sake nanata cewa tana nan kan bakanta dangane da binciken da ta gudanar kan takardun karatun Shugaba Tinubu.
Jami'an tsaron hukumar yan sanda da DSS sun kwace iko da babbar Sakateriyar jam'iyyar PDP da ke Akure babban birnin jihar Ondo kan shirin zanga-zangar matasa.
Abdullahi Ganduje ya yi magana a kan tsige Gwamna Abdullahi Sule a kotu. Shugaban APC na shiyyar, Muazu Rijau ya wakilci Dr. Ganduje, ya dauki wannan alkawari.
Siyasa
Samu kari