Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shahararren Gwamna ya jawo Fasto da Inyamuri ya ba su babban mukami Jihar Arewa. A ranar Talata aka ji Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin hadimai.
Chief Tony Okocha, shugaban kwamitin riƙon kwarya na APC a jihar Ribas ya bayyana niyarsu na shirya tsari nagari wanda zai ba jam'iyyar nasara a 2027.
Sanata Magnus Abe ya bayyana cewa tuni ya kama hanyar sake komawa jam'iyyar APC bayan ya sha kaye a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta shiga gaban PDP wajen zama babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, da Bola Tinubu sun yi alkawarin jama’a za su gwangwaje a shekarar nan, a cewarsu tattalin arziki zai bunkasa a 2024.
Jami'yyar PDP a jihar Ondo ta dakatar da shugabanta a jihar, Fatai Adams kan zargin zagon kasa ga jami'yyar tare da neman bata mata suna a idon duniya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya rabawa wasi bayin Allah tallafin motoci kirar sharon guda 60 domin su dogara da kansu a Kano.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa babu wani rikicin siyasa da zai sanya ya kasa cigaba da ayyukan da yake yi a jihar Rivers.
Wata mata ta haddasa gaba tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da Mataiakinsa. Marigayi gwamna Rotimi Akeredolu ya yarda da Lucky Aiyedatiwa kafin a ci amanarsa.
Siyasa
Samu kari