Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban kasa, Dakta Goodluck Jonathan ya bayyana cewa na lalata abubuwan alheri da dama da ya kawo Najeriya bayan barin mulki a shekarar 2015.
Babbar kotun jiha mai zama. Fatakwal ta umarci ƴan majalisa 27 da ke goyon bayan ministan Abuja da kada su sake nuna kansu a matsayin halartattun ƴan majalisa.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya magantu kan yadda jiga-jigan PDP ke sauya sheka zuwa jami'yyar APC inda ya ce ko a jikinsa bai damu da lamarinsu ba.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya amince zai miƙa kansa domin fuskantar shari'a a babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ranar 13 ga watan Yuni.
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan jihar Katsina, Barista Ibrahim Shehu Shema ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa a jihar zuwa APC mai mulki.
Shahararren masanin tattalin arzikin siyasa a Najeriya, Farfesa Pat Utomi ya ce ana gagarumin shirin hadakar adawa mai karfi a zaben 2027 mai zuwa.
Yayin da ƴan siyasa suka fara shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2027, Pat Utomi ya bayyana cewa yana nan yana shirin kafa sabuwar jam'iyyar ceto Najeriya.
Kotun tarayya dake zamanta a Kano za ta fara sauraren karar da shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya shigar gabanta yana kalubantar korarsa da aka yi.
Mamban kwamitin kasafin kuɗi a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Jimoh Ibrahim ya buƙaci Tinubu ya rushe majalisar zartarwa ya rabu da wasu ministoci.
Siyasa
Samu kari